Sakamakon Zaben Edo: Dan Takarar PDP, Igholado Ya Samu Nasara a Karamar Hukumarsa

Sakamakon Zaben Edo: Dan Takarar PDP, Igholado Ya Samu Nasara a Karamar Hukumarsa

Edo - Dan takarar gwamnan jihar Edo a karkashin jam’iyyar PDP Asue Ighodalo ya yi nasara a karamar hukumarsa ta Esan ta Kudu maso Gabas.

Legit.ng Hausa ta bude tasha a manhajar Whatsapp. Kasance tare da mu don samun rahotanni da dumi-dumi!

Sani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa. Sani yana da shekaru sama da biyar a aikin jarida

PDP ta samu kuri'u 14,199 inda ta doke jam'iyyar All Progressives Congress (APC) da ta samu 8,398, yayin da Labour Party ta samu kuri'u 98.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa har yanzu hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) na ci gaba da tattara sakamakon zaben gwamna jihar na Edo.

Asali: Legit.ng

Authors:
Sani Hamza avatar

Sani Hamza Sani Hamza ma'aikaci ne da ya yake da gogewa a aikin jarida. Ba fassara labarai da wallafasu a yanar gizo kadai ba, Sani yana da kwarewa a aikin rediyo da talabijin. Ya kuma shafe shekaru 8 a masana'antar fina-finai da dab'i.