Edo 2024: APC Ta Lashe Esan Ta Yamma Yayin da INEC Ta Fara Tattara Sakamako
1 - tsawon mintuna
Edo - Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC ) na ci gaba da tattara sakamakon zaben gwamnan jihar Edo a babban ofishinta da ke birnin Benin.
Legit.ng Hausa ta bude tasha a manhajar Whatsapp. Kasance tare da mu don samun rahotanni da dumi-dumi!
Sani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al'amuran yau da kullum da kuma siyasa. Sani yana da shekaru sama da biyar a aikin jarida
Hukumar INEC ta bayyana jam'iyyar APC a matsayin wadda ta lashe zabe a karamar hukumar Esan ta Yamma da tazarar kuri'u 1,948,
The Cable ta rahoto cewa APC ta samu kuri'u 12,952 yayin da PDP ta samu 11,004 sai kuma jam'iyyar LP da ta samu kuri'u 342.
Asali: Legit.ng