Ƙungiyar SERAP ta kai INEC kotu tana neman ta binciki zargin cewa gwamnonin APC sun karkatar da kusan N800bn daga kudaden FAAC domin yakin neman zaben 2027.
Ƙungiyar SERAP ta kai INEC kotu tana neman ta binciki zargin cewa gwamnonin APC sun karkatar da kusan N800bn daga kudaden FAAC domin yakin neman zaben 2027.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
Majalisar dattawa ta fara tantance zababbun sabbin ministoci bakwai da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aike musu da shi. Wadanda aka zaban sun samu rakiya.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode, ya nuna matuƙar jin daɗinsa bisa ziyarar da tsohuwar matarsata kai musu har gida ta ga 'ya'yan guda hudu
Lauya mai kare hakkin bil adama, Malcolm Omirhobo, ya bayyana gaban alkali a babban kotun tarayya da ke Legas a ranar Litinin sanye da tufafi irin na gargajiya.
Majalisar dattawa ta ce zata tura wakilanta zuwa Burtaniya don ganin halin da tsohon mataimakin shugaban majalisar, Ike Ekwdremadu, wanda ake tuhumarsa a UK.
Wata kungiyar musulmi daga kudu maso gabancin Najeriya za ta kaddamar da Kur'ani mai girma da aka fassara zuwa harshen Igbo a ranar Juma'a, Daily Trust ta rahot
Gwamna Bello Matawalle, a ranar Talata, ya rattaba hannu kan wata sabuwar doka ta yaki da yan bindiga da laifuka masu alaka a jihar. A karkashin dokar, wacce ta
Jami'an rudunuar yan sa'akai JTF biyu sun rasa rayuwarsu a wani sabon hari da yan fashin daji suka kai kauyen Sabon Gero a karamar hukumar Chikun, jihar Kaduna.
Gabriel Zock, 'dan majalisar da ke wakiltar mazabar Kachia da Kagarko a tarayya, ya ce shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gaza tsayawa kan maganarsa da daukar.
Tun 2019 Lauyoyin EFCC su ka fara binciken Bukola Saraki bisa zargin ya saci kudi daga gwamnati. Shekaru uku kenan har yau ba a yanke hukunci a shari’a ba.
Labarai
Samu kari