Kamfanin TCN ya sanar da cewa za a dauke wutar lantarki na awa shida a wasu yankunan Osun ranar 14 ga Mayu saboda aikin gyaran na’urar lantarki a McPherson.
Kamfanin TCN ya sanar da cewa za a dauke wutar lantarki na awa shida a wasu yankunan Osun ranar 14 ga Mayu saboda aikin gyaran na’urar lantarki a McPherson.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
A ranar Alhamis wani mutumi 'dan shekara 40 mai suna Muazu Garba,ya rasa rayuwarsa yayin da ya yi kokarin ciro wayarsa, wacce ta fada masai a Jirgiya Quarters.
Dalibai da dama a Jami'ar KImiyya da Fasaha ta Jami'ar Nkrumah, Ghana, (KNUST) sun shiga rudani a yayin da aka hangi wata budurwa sanya da kaya tana zaune shiru
Likitoci a asibitin East Side a Jihar Enugu sun tabbatar da mutuwar jarumar fina-fina ta Nollywood, Chinede Bernard. Ta yanke jiki ta fadi ne a yayin da ta ke a
Birnin Calabar - Babbar kotun jihar Cross River ta garkame wasu ma'aikatan banki biyu kan laifin satan kudi daga asusu bankin wani kwastoma da ya mutu a jihar.
Tsaffin ministoci da tsaffin hadiman tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, suna bashi shawaran yayi watsi da kiran da ake masa na ya fito takarar kujeran.
Archbishop Emeritus na Cocin Methodist, Rabaran Ayo Ladigbolu, ya yi bayani game da al'adar fadar Oba na Oyo na kuma abinda zai faru da matan da marigayi Oba.
Hukumar Sadarwa ta Najeriya ta bayyana cewa a yanzu an hana ‘yan ta’adda da ‘yan fashi samun damar amfani da hanyoyin sadarwa bayan an hada NIN da layukan SIM.
A karo na biyu a jere, dakarun sojin kasan Najeriya sunyi nasarar dakile harin 'yan ta'addan daga shiga Maiduguri, babban birnin jihar Borno, ana dab da sallah.
Lauyan Kungiyar Masu Neman Kasar Biafra, IPOB, Ifeanyi Ejiofor, ya yi ikirarin cewa ba a bari Nnamdi Kanu, shugaban IPOB da ke hannun DSS ya ci abinci fiye da s
Labarai
Samu kari