Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Aisha Muhammadu Buhari ta bayyana cewa 'yan uwa da abokan arziki da sun cika fadar shugaban kasa da 'ya'ya da jikokinsu. Ta ce an so a koreta a Aso Villa.
Wasu fusatattun matasa sun mamaye kotun majistire, inda aka gurfanar da tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano, Muazu Magaji, sun hana cigaba da zaman na yau
Shahararren dan wasan nan na Najeriya kuma mai kwaikwayon shugaban kasa Muhammadu Buhari, MC Tagwaye, ya samu karuwan diya mace tare da matarsa, Hauwa Uwais.
Wani tsoho ya cika mutanen kauyensa da mamaki bayan ya gina kabarinsa wanda yake so a binne sa a ciki, ya tanadi duk wasu abubuwan bukata na bikin mutuwarsa.
Sarkin Katsina, Alhaji Abdulmumini Kabir Usaman, mafita ɗaya da zata iya kawo karshen ayyukan yan bindiga a ƙasar nan shi ne duk wanda ya shiga hannu a kashe.
Wata gobara ta kame gidan mai a jihar Abia, wani da aka ce mallakin wani daga cikin ministocin Buhari ne. An ce gobarar ta kama ne yayin da ake sauke man fetur.
Yan sandan Kano sun kama matasa 28 kan laifuka mabanbanta, inda wasu suka ce suna amfani da adaidaita sahu wajen yiwa fasinjoji kwacen wayoyinsu da masu daba.
Rundunar yan sanda a jihar Nasarawa ta ce ta ceto wani tsohon kansila da aka yi garkuwa da shi, Mista Anthony Duke Effiom, a ranar Lahadi, 30 ga watan Janairu.
Mutane da dama sun halaka sakamakon farmakin da ‘yan bindiga suka kai kauyen Galkogo da ke karamar hukumar Shiroro a Jihar Neja, sun babbake gidaje da yawa.
Sarkin Katsina, Alhaji Abdulmumin Kabir Usman, ya sanar da mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo cewa shi da gwamna Aminu Bello Masari ba su bacci.
Labarai
Samu kari