Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, Reno Omokri, ya bukaci yan Najeriya da su dunga siyan kayayyakin da aka yi a gida don daga darajar Naira.
Gwamnan jihar Benuai, Rabaran Hyacinth Alia ya bayyana cewa gwamnatinsa ta kwato biliyan N1.2 daga ma'aikatan bogi cikinɓwata ɗaya kuma ta gano wasu badakaloli.
Wata mai bara ta bayyana cewa gwara gwamnatin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari kan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu saboda halin matsin da ake ciki.
Bidiyon wata matashiya wacce ta gina karamin gida tana da shekaru 19 ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. Matashiyar ta ce ta tara kudin siyan kayan gini.
Dakarun sojojin atisayen Operation Hadarin Daji sun tarwatsa maɓoyar ƴan bindiga tare da halaka wasu daga cikinsu a wani mummunan bata kashi da suka yi da su.
Hukumar jin daɗin yan sandan Najeriya ta kori wasu yan sanda masu manyan muƙamai uku, ta rage wa wasu muƙami yayin da ta tsawatarwa wasu bisa aikata laifuka.
Babbar Kotun tarayya ta sanya ranar 25 ga watan Yuli, 2023 domin fara sauraron karar da ake zargin dakataccen gwamnan CBN, Godwin Emefiele da aikata laifuka.
Bola Tinubu ya karya Naira tare da janye tsarin tallafin fetur. Wani masani yi mana bayani a kan tasirin wasu manufofin tattalin arzikin arzikin da aka kawo.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ce mai yuwuwa N8,000 ba wani abu bane ga wasu mutane, amma talakawa marasa galisu kuɗi ne masu yawa a rayuwarsu.
Labarai
Samu kari