Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Majalisa za ta yi bincike kan N183bn na tallafin da aka batar a lokacin annobar Coronavirus. Za a binciki lamarin, sai a gabatar da rahoto a mako hudu.
Wasu yan bindiga kai hari kan kauyen Kanzanna da ke karamar hukumar Bunza a jihar Kebbi. Maharan sun sheke mutane biyu tare da yin awon gaba da wasu uku.
Gobara a wani gidan mai da ke jihar Ogun ta lakume rayukan mutane biyu tare da raunata wasu mutane da dama yayin da ake juyen bakin mai a cikin tanka.
Wata babbar kotu mai zamanta a ƙaramar hukumar Potiskum ta shirya sanya ranar da za ta yanke hukunci kan sojojin da suka halaka Sheikh Goni Aisami.
Sabon shugaban Hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya bayyana cewa Najeriya ta yi asarar Naira tiriliyan 2.9 cikin shekaru uku na gwamnatin Muhammadu Buhari.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar sheƙe miyagun ƴan ta'adda da suka addabi bayin Allah a jihar Kaduna. Sojojin sun kuma fatattakiɓda yawa daga cikinsu.
Akalla tubabbun mayakan Boko Haram dubu 6,900 ne su ka samu 'yancin shigo wa cikin al'umma a jihar Borno bayan gwamnatin jihar ta gama tantance su.
Akwai talakawan da ke karkashin tsarin CCT wanda za a rika aika masu N5000. Gwamnatin tarayya ta ci bashin $800m daga bankin Duniya domin rage radadi.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya yi martani bayan jam'iyyar Labour Party (LP) ta buƙaci ƴan majalisunta ka da su karɓi motocin N160m.
Labarai
Samu kari