Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
An yi kira ga shugaban kasa Bola Tinubu da ya kawo karshen matsalolin tsaro don jawo turawa su zuba hannun jari a kasuwannin Najeriya, don dawo da tattalin arziki.
Gwamnonin Arewa ta Tsakiya sun kai ziyarar ta'aziyya a jihar Plateau kan mutanen da suka rasa rayukansu a hare-haren da yan ta'adda suka kai a jihar.
Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya ya bayyana cewa a kullum burin gwamnonin Najeriya da Shugaba Tinubu shi ne cire talakan Najeriya a cikin kangin talauci da ake fama.
Daniel Bwala, jigon PDP ya ce dole sai jam'iyyun adawa sun hada kai za su iya kwace mulki a hannun Shugaba Tinubu, akasin hakan zai sa ya yi tazarce a 2027.
Hukumar kula da yi wa masu arzikin kasa ta'annati (EFCCf ta yi caraf da dakatacciyar shugabar hukumar jindadin al'umma ta kasa (NSIPA), Halima Shehu.
Sanata Orji Uzor Kalu ya roki 'yan Najeriya da su yi wa Shugaba Tinubu uzurin shekaru uku don ya daidaita tattalin arzikin kasar, ya ce sun sani ana shan wahala.
An samu asarar rayuka masu yawa daga bangaren yan banga da yan bindiga a wani kazamin artabu da ya auku a tsakanin bangarorin biyu a jihar Kaduna.
Za a ji cewa ‘Yan Boko Haram sun hallaka mutane a Borno a harin farko a sabuwar shekara. An tsinci gawawwaki 12 kuma an samu wasu Bayin Allah da su ka samu rauni.
Gwamnatin jihar Kano za tayi wa duk wani ma’aikaci karin kudi a albashi. Ma’aikata, ‘yan fansho za su samu karin N20, 000 da N15, 000 daga Disamban 2023.
Labarai
Samu kari