Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Babatunde Elijah Ayodele ya aike da gargadi ga dan takarar gwamnan PDP na jihar Nasarawa.
Nyesom Wike ya fadi biliyoyin da ake bukata a karasa gidan mataimakin shugaban kasa. Bayan shekaru 13 da bada kwangilar, har yau ba a karasa gidan a Abuja ba.
Yanzu babu abin da Bola Tinubu yake so kamar a ce an sa sunansa a cikin littafin nan na Guinness. Tinubu yana so ya bi sahun Hilda Baci da Hadimin magajinsa.
Hedikwatar rundunar yan sandan jihar Adamawa ta fuskanci hari da sanyin safoyar ranar Laraba, 22 ga watan Nuwamban 2023. Yan sanda na gudanar da bincike.
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa manufar canza kuɗin da gwamnatinsa ta yi shi ne toshe hanya mafi sauƙi wajen samun mulki a Najeriya.
Majalisar dattawa a ƙarƙashin jagorancin Sanata Godswill Akpabio ta amince da naɗin Dakta Chukwuemeka Agbasi a matsayin manajan darakta na hukumar FERMA.
Mamba mai wakilatar Anambra ta Arewa ya dakawa shugaban majalisar dattawa tsawa bayan da ya sanar da shugabannin bangaren marasa rinjaye na majalisar.
Wannan damar ta hada da tallafin sufuri, alawus-alawus na wata-wata, shawarwari kan gidajen zama, kula da lafiya, kudaden biza, da kuma kudaden karatun kasar.
Hauhawar farashin kayayyaki da canjin kudi na shafar rayuwar matasan Najeriya, bisa ga labarin da wani matashi da ke zaune a jihar Kano ya bayar.
Labarai
Samu kari