'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Minstan ma'adinai, Dele Alake ya fadi ainihin wadanda ke daukar nauyin ta'addanci inda ya ce wasu manyan Najeriya na cin moriyar hakar ma'adinai ba bisa ka'ida ba.
Wani tsohon soja ya bukaci Bola Tinubu ya binciki abin da ya kashe hafsun soja. Bayanai sun fito shekaru kusan 3 da hadarin jirgi ya kashe Janar I. Attajiru.
Wata mata ta kai ziyara gidan wani saurayinta, wanda ya kai ga mutuwarsa duba da yadda ta ki ba shi kanta har ta kai ga suka fada ta kashe shi kawai.
Wani bidiyo da ya yadu na wata yarinya yar makaranta musulma tana sallah a kan hanya ya dauka hankali a soshiyal midiya. Ta sa jakarta a gaba saboda masu wucewa.
Yan sanda sun kama mutum biyu da ake zargi da hannu a yunƙurin halaka kakakin majalisar dokokin jihar Benuwai, Aondona Dajoh ciki har da ciyaman.
Dan takarar jam’iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Kaduna da aka yi a ranar 18 ga Maris, 2023, Isa Ashiru, ya ce ba zai bar siyasa ba duk da shan kasa a Kotun Koli.
Femi Adesina, hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana yadda suka yi da Aisha Buhari, lokacin da tsohon shugaban kasan ke jinya.
Miyagun ƴan bindiga sun yi garkuwa da mutane 31 a kauyen Tashar Nagule, ƙaramar hukumar Batsari a jihar Katsina yayin da suka kai hari sanye da kakin soji.
Kungiyar yan Najeriya mazauna kasashen Amurka da Burtaniya, UNTF ta fito fili ta bayyana wadanda ke da hannu a matsalar rashin tsaron da addabi Abuja.
Labarai
Samu kari