Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Wata ƙungiyar matasa RUN ta bukaci hedkwatar tsaron Najeriya ta sanya suɓan Sheikh Ahmad Gumi a cikin waɗaɓda za ta kama kan zargin hannu a ta'addanci a Najeriya.
Bayan shekara 33, gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya aza harsashin ginin sansanin alhazai wa al'ummar Musulmi, wanda shi ne na farko tun bayan kafa jihar.
A tuhume-tuhume uku, hukumar NCC ta yi zargin cewa kamfanin MTN, tsakanin 2010 zuwa 2017, ya yi amfani da sautin kidan wakar wani Maleke Moye ba tare da yardarsa ba.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya kaddamar da shirin tallafawa marayu wanda ya saba aiwatarwa duk shekara a gidan gwamnatinsa da ke Damaturu.
Yayin da ake ta cece-kuce kan kalaman Sheikh Ahmed Gumi kan ayyukan 'yan ta'adda, Gwamnatin Tarayya ta gayyace shi domin amsa tambayoyi kan lamarin.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, a ranar Litinin, ya bukaci goyon bayan daukacin ‘yan Najeriya a kokarin da ake na magance kalubalen da ke addabar kasar.
Gwamnatin tarayya ta musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa an biya kuɗin fansa ga ƴan bindiga kafin sako ɗaliban makarantar Kuriga da ke jihar Kaduna.
A Najeriya an taba tuhumar manyan jami'an tsaro da laifuffuka da dama da suka ya saɓawa dokokin kasar musamman ta bangaren almundahana da makudan kudi na al'umma.
Gwamnatin Najeriya ta bankado yadda jami'in kamfanin Sunrise, Leno Adesanya, ke amfani da mata da kudi wajen yaudarar ministocin Buhari domin neman kwangiloli.
Labarai
Samu kari