Hotunan Wasu Sojoji Miji Da Mata Da Aka Fille Wa Kai a Hanyarsu Ta Zuwa Imo

Hotunan Wasu Sojoji Miji Da Mata Da Aka Fille Wa Kai a Hanyarsu Ta Zuwa Imo

Wani sojan Najeriya mai suna AM Linus tare da matarsa an kashe su a hanyarsu ta zuwa Jihar Imo a ranar Asabar.

A halin yanzu babu cikakken bayani dangane da harin a lokacin hada wannan rahoton amma Daily Trust ta tattaro cewa an kai musu harin ne domin su sojoji ne.

Wannan harin shine na baya-baya cikin hare-haren da ake kai wa jami'an tsaro a yankin Kudu maso Gabas.

Ana zargin haramtaciiyar kungiyar masu son kafa kasar Biafra, IPOB, da Eastern Security Network, ESN, bangaren mayakanta da kai hare-hare da dama a yankin.

Ga hotunan sojar da matarsa ita ma soja a nan kasa:

Hotunan Wasu Sojoji Miji Da Mata Da Aka Datse Wa Kai a Hanyarsu Ta Zuwa Imo
Soja da matarsa da aka kashe a hanyar zuwa Imo. Hoto: Daily Trust.
Asali: Twitter

Shin kana da labarin da ka/ki ke son an wallafa ma ka/ki? Ka tuntubemu a info@corp.legit.ng!

Kara karanta wannan

Na rantse babu wanda zai saci ko kwabo idan na zama shugaban kasa, Atiku

Hotunan Wasu Sojoji Miji Da Mata Da Aka Datse Wa Kai a Hanyarsu Ta Zuwa Imo
Sojan da aka kashe tare da matarsa a hanyar zuwa Imo. Hoto: Daily Ttust.
Asali: Twitter

Hotunan Wasu Sojoji Miji Da Mata Da Aka Datse Wa Kai a Hanyarsu Ta Zuwa Imo
Hotunan soja da matarsa da aka hallaka a hanyar zuwa Imo. Hoto: Daily Trust.
Asali: Twitter

Hotunan Wasu Sojoji Miji Da Mata Da Aka Datse Wa Kai a Hanyarsu Ta Zuwa Imo
Sojoji mata da miji da aka yi wa kisar gilla a hanyarsu ta zuwa Imo. Hoto: Daily Trust.
Asali: Twitter

Saurari karin bayani ...

Asali: Legit.ng

Authors:
Aminu Ibrahim avatar

Aminu Ibrahim (Hausa HOD) Aminu Ibrahim leads the Hausa Desk at Legit.ng. He holds a Bachelor's degree in Microbiology from Ahmadu Bello University, Zaria, and pursued further with a Master's degree in Environmental Microbiology from Federal University Dutse, Jigawa. With over seven years of experience, Aminu has honed his craft in news reporting and content editing, weaving narratives that captivate and inspire audiences: aminu.ibrahim@corp.legit.ng or +2348030996164