
Jihar Imo







Zaman kotun jihar Imo.ya gamu da tangarda ranar Juma'a, lauyoyi da ma'aikata sun yi rige rigen ficewa daga harabar kotun da suka gano gini ya fara girgiɗi

Lauyoyin sun hana zaman kotu a jihar Imo bayan kisan abokin aikinsu, wani fitaccen lauya a garinsu ranar Laraba a jihar Imo, kungiyar NBA ta shirya taro.

Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma ya ce cire tallafin man fetur rahama ce ga gwamnatocin jihohi saboda suna samun karin kudi domin gudanar ayyukan ci gaba.

Rahotanni sun nuna cewa wani abin fashewa da aka bayyana a matsayin bom ya tarwatse a loƙacim da mutane ke tsakiyar barci da tsakar dare a jihar Imo.

Rundunar yan sanda ta tabbatar da kai hari wasu kauyukan jihar Imo inda aka yanka mutane 18 a karamar hukumar Orsu. An kashe mutanen an barsu cikin jini.

Wani malamin addini, Bishop Shina Olaribigbe ya mutu bayan wani magidanci da ke zargin soyayya tsakaninsa da matarsa ya kai masa hari da wuka a Osun.

Ana fargabar wani malamin Katolika ya kashe yaro a cocin St. Colombus yayin bikin sabuwar shekara. 'Yan sanda sun kama shi domin gudanar da bincike.

Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa 'yan bindiga sun hallaka wasu daga cikin jami'anta bayan sun yi musayar wuta a jihar Imo. An nemi wani jami'in an rasa.

Rundunar 'yan sanda sun yi kare jini biri jini da 'yan bindiga a jihar Imo. An kashe 'yan sanda biyu yayin da aka kashe yan bindiga uku aka kama wasu miyagun.
Jihar Imo
Samu kari