Jihar Imo
Stanley Ekezie, wani jigo a jam'iyyar PDP a jihar Imo, ya ce masu zaɓe ne suka jefa Najeriya a mawuyacin halin da take ciki ta hanyar zaben gurbatattun 'yan siyasa.
Wasu tsagerun ‘yan bindiga sanye da kayan sojoji sun kasha mutane hudu tare da raunata wani a garin Abacheke da ke karamar hukumar Ohaji-Egbema ta jihar Imo.
Sojijin yankin Kudu maso Gabashin Najeriya sun kashe wasu tsagerun Biafra da kuma kungiyar tsaro ta Gabas (IPOB/ESN) guda biyar, sun kubutar da mutane 15 a Zamfara.
Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya tura sakon jaje ga fitattun sarakunan gargajiya uku a jihar kan rasuwar matansu inda ya ce mutuwar da abin takaici.
Rahotanni sun bayyana cewa rikicin yan kungiyoyin asiri ya yi ajalin dalibi ɗaya yayin da wasu da dama suka ji raunuka a jami'ar fasaha ta tarayya FUTO.
Majalisar zartarwa a Najeriya ta yi alhinin mutuwar tsohon Ministan ilimi a mulkin Cif Olusegun Obasanjo, Farfesa Fabian Osuji a yau Alhamis 29 ga watan Faburairu.
Gwamnan APC ya ba Bola Tinubu shawarar ya binciki Obasanjo kan matsalar wuta. A 1998, Najeriya ta na samar da fiye da megawatt 6, 000 na wutar lantarki.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Imo, Eze Madumere, ya rasa mahaifiyarsa, Ugoeze Marlinda Chikanele Ulunma a wani asibiti a lokacin da ta je duba lafiyarta.
Miyagun ƴan bindiga sun kai hari gidan sanatan Imo ta Arewa, Sanata Ndubueze, sun kashe dan sanda yayin da jigon APC ya tsallake rijiya da baya a Imo.
Jihar Imo
Samu kari