Latest
Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya bada umurnin haramta duk wani nau'in zanga-zanga a jiharsa. Samuel Aruwan, kwamishinan tsaron cikin gida da tsaro ya sanar.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya lashe zaɓen shugaban ƙasa a jihar Katsina. Atiku ya samu ƙuri'u fiye da Tinubu na APC a jihar.
APC tayi nasara a zaben 'Yan majalisa a Katsina, PDP ta rasa duka Sanatoci 3 na jihar. Kanal Abdulaziz Yar’adua mai ritaya zai zama ‘Dan majalisar dattawa.
Atiku Abubakar ya samu kuri'un da za su taimaka masa a zaben Shugaban kasa. Dan takaran PDP ya lallasa jam’iyyar APC mai-ci a duka kananan hukumomin da ke Gombe
Abba Ganduje bai yi nasarar zama ‘dan majalisar tarayya ba, Honarabul Abdulkadir Tijjani Jobe zai koma majalisa a karo na biyar bayan lashe zaben 'dan majalisa.
Babban jami’in da ke tattara zaben jihar Delta bai gamsu da sakamakon zaben Ika ta Arewa maso gabas ba. 30, 105 aka tantance, amma mutum 31, 681 suka yi zabe
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar NNPP mai kayan marmari, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso, ya samu nasara a karamar hukumar Dawakin Tofa ta jihar Kanon dabo.
Sheikh Abdulhakeem Kamilu Ado Wudil mahaddacin Qur'ani, makarancin Hadith Da Fikihu zai zama ‘Dan Majalisa a NNPP, ya canji mahaifinsa da ya rasu daf da zabe.
Yanzu muke samun labarin yadda wani wakilin jam'iyyar PDP ya yanki jiki ya fadi a wurin tattara kuri'u a jihar Benue. An bayyana yadda aka yi mutumin ya mutu.
Masu zafi
Samu kari