Latest
An bayyana yadda aka garkame gidan rediyo da talabijin na AIT da RayPower a jihar Rivers bayan da aka samu sabani tsakanin gwamnatin jihar da kuma kamfanin.
Shugaban kasar Najeriya zai tafi kasar Indiya domin ya halarci taron kungiyoyin G-20 da za ayi a birnin New Delhi a Indiya tare da wasu daga cikin ministocinsa.
Wani ginin bene ya rufto kan ma'aikatansa a jihar Anambra inda ya salwantar da rayukan mutum uku. Ma'aikatan na shirin fara aiki ne lokacin da ginin ya rufto.
Rahoton da muke samu daga gidan gwamnati ya bayyana yadda aka sanar da yiwuwar tafiyar Bola Ahmad Tinubu zuwa kasar waje a ranar Litinin mai zuwan nan; gobe.
Rahoton da muke ya bayyana yadda aka mayar da mata da kananan yara marayun dole bayan harin da aka kai masallacin Kaduna a kwanan nan a cikin jihar ta Arewa.
Kwanan nan ta sauka daga kujerar ta a hukumar NDDC, sai ga shi an zargi Lauretta Onochie da kutsawa gidan wasu Bayin Allah a Ingila, ta na kokarin cin zarafinsu
Batun cewa shugaban mulkin sojin Mali ya yi barazanar farmakar birnin Abuja tare da ɗora ainihin wanda ya lashe zaɓen shugaban ƙasa kan mulki ba gaskiya ba ne.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta sanar da fara gudanar da bincike a kan rade-radi da ke yawo na zargin bullar wasu mata masu shiga gidan mutane suna shan jini.
Maawaki Davido ya bayyana cewa, matsalar 'yan Najeriya ba komai bane face yadda kudi ke ba da wahalar samu da kuma yadda kowa ke bukatar mafita ga rayuwar.
Masu zafi
Samu kari