Latest
Rundunar 'yan sandan jihar Kano sun samu nasarar cafke wani matashi mai suna Nafi'u Suleiman da ya yi garkuwa da kansa da karban kudin fansa a wurin kawunsa.
Labari ya zagaye gari cewa tsohon AGF ya na wasan buya da EFCC. Tsohon Ministan shari’a na kasa, Abubakar Malami SAN ya karyata rade-radin cewa ya bar Najeriya
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya karbi bakuncin tsohon ɗan fafutukar neman sauyi a yankin Neja Delta, Asari Dakubo, kuma sun shiga ganwar sirri a Villa.
Muhammadu Sanusi ya sa labule da Shugaban kasa, kuma ya fadi abin da su ka tattauna a kai. Sanusi II ya ce ya na so gwamnati ta magance matsalar tattalin arziki
Aƙalla ministoci 8 ne na gwamnatin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari aka tabbatar da cewa Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Da Rashawa (EFCC), ta Gayyata zuwa ofis.
Hukumar yaki da cin hanci da sauran laifuka ta ICPC ta gurfanar da tsohon magatakardan Hukumar JAMB, Farfesa Ojerinde kan badakalar makudan kudade a hukumarsa.
Sakamakon dokar da Muhammadu Buhari ya rattaɓa wa hannu kafin barin Ofis, ya zama waji shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa ministoci cikin watanni biyu.
Shugabannin kasashen Afrika bakwai ne aka tabbatar da tafiyarsu Turai don sasanta rikicin da ke wakana a kasashen Rasha da Ukraine. Rikicin y janyo asarar ray.
A halin yanzun, ana dakon jin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da jerin sunayen Ministocin da zai naɗa, sai dai a cikin gida APC akwai matsaloli.
Masu zafi
Samu kari