Latest
Majalisar dokokin jihar Benue, ta dakatar da shugabannin ƙananan hukumomi 23 na jihar daga kan muƙamansu, bisa zargin almundahanar maƙudan kuɗaɗen al'umma.
Hedkwatar rundunar sojin ruwa ta karyata zargin da ake yi cewa shugaban rundunar mai barin gado, Awwal Gambo, ya ki mika mulki ga magajinsa, Emmanuel Ogalla.
Iyalan wani attajirin mai kudi suna neman mai aikin raino da zai kula da karnukansu guda biyu. Aikin za a yi shi a lokuta daban-daban ciki harda karshen mako.
An shawarci shugaban ƙasa Bola Tinubu da ya binciki wasu daga cikin masu riƙe da manyan muƙamai a gwamnatin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari da ta shuɗe.
Shugaban Yaki da Cin Hanci a Jihar Kano, Muhuyi Rimingado ya sha alwashin sake bankado badakalar tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Ganduje akan bidiyon Daloli.
A ranar Laraba, 21 ga watan Yuni, majalisar dokokin jihar Benue ta ba da shawarar dakatar da shugabannin kananan hukumomi 23 na jihar kan zargin wawure kudade.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya yi tsokaci game da ƙarin albashin da aka yi wa manyan 'yan siyasa na kaso 114%, inda ya ce na ƙananun.
Za a fahimci cewa sabon Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya naɗa ɗansa na riƙo, Ahmad A Yusuf a matsayin Sakataren Gudanarwa na Hukumar Tarihi da Al’adu ta jihar.
Kungiyar majalisar jiha na APC ta bukaci Gwamna Sim Fubara da ya baiwa tsohon gwamnan Ribas Nyesom Wike yancin yanke shawara kan abun da ya shafi siyasarsa.
Masu zafi
Samu kari