
Latest







Attajiran 'yan Najeriya sun ci ribar da ba a yi tsammani yayin da aka bayyana irin kudin da suka samu cikin mako guda kacal, an fadi ta ina suka ci wannan riba.

Bashir El-Rufai, dan gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya ce Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ne zai gaji farin jinin Shugaba Muhammadu Buhari a siyasar Najeriya.

Zababben shugaban kasa a Najeriya Bola Ahmad Tinubu zai yi wata ganawa da zababbun 'yan majalisu don warware wasu matsalolin da ke iya tashi bayan rantsarwa.

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi, NDLEA, ta yi nasarar kama wani tsohon mayakin Boko Haram da wani basaraken gargajiya kan laifin safarar kwaya.

Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN, ta fadawa mambobinta su zabi yan takarar wadanda suka cancanta a zaben gwamnoni da yan majalisun jihohi da ke tafe a ranar 18

Wani masanin tattalin arziki ya bayyana kadan daga abubuwan da CBN ya kuskure wajen kawo batun sauyin kudi da kawo dokar kashe takardun Naira a Najeriya yanzu.

Hukumar tsaro, NSCDC a jihar Akwa Ibom ta kama ganganun man fetur a kalla 150 cikin wani kwale-kwale a teku da ke hanyar kai wa kasar Kamaru da barauniyar hanya

Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Imo ta sallami tsohon kwamishinan hukumar dauraron korafin yan ƙasa ta tarayya, Willie Amadi, bayan ta gano abubuwa da yawa.

Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana dalilin da yasa ya shiga motar gwamnan Kano mai ci yanzu Dr Abdullahi Umar Ganduje a baya-bayan nan
Masu zafi
Samu kari