Latest
An yi kira ga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya takawa gwamnan Kano Abba Gida Gida birki dangane da rushe-rushen da yake yi a jihar Kano. Jigon jam'iyyar.
Babban jigon jam'iyyar APC ya bukaci Shugaban kasa Bola Tinubu da ya binciki tsohon sarkin Kano kuma tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Sanusi Lamido II.
Hukumar Kula da Rarrabe Kudaden Shiga (RMAFC) ta amince da sauya fasali da kuma karin albashin 'yan siyasa da kashi 114 da ma'aikatan shari'a da masu mukamai.
Gwamnan Seyi Makinde na jam'iyyar PDP ya cika alkawarin ya dauka cewa zai dawo da wasu mutanr da ya yi aiki da su, ya tura sunayen kwamishinoni 7 ga majalisa.
Gwamnan jihar Cross River, Bassey Otu, ya ba da umarnin haramta ayyukan yan acaɓa a cikin kwaryar babbae birnin jiha watau Kalaba, ya gargaɗi masu kunnen ƙashi.
Shahararren mai wasan barkwanci a masana'antar Kannywood, Ali Artwork, ya fice daga tafiyar Kwankwasiyya a jihar Kano. Madagwal ya koma zuwa jam'iyyar APC.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta yi nasarar sake kama wani dan fashi da ya addabi mutane da dama mai suna Kingsley kwanaki 3 da fitowa a gidan gyaran hali.
Hukumar ƙididdiga ta ƙasa ta fitar da sabbin bayanai waɗanda suka bayyana jerin jihohin Najeriya da su ke farashi man fetur mai tsada. Jihar Imo ce ke kan gaba.
Wasu barayi da ba a san ko su waye ba, sun tafkawa kiristocin duniya gagarumar sata ta wani kuros na Fafaroma Benedict XVI, mai ɗumbin tarihi a wata coci da ke.
Masu zafi
Samu kari