Latest
Rundunar sojin Najeriya sun yi nasarar hallaka 'yan ta'adda guda biyar da ke shirin tsallakowa kasar daga Kamaru, rundunar ta ce an kashe su ne a iyakar kasar.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya aike da kunshin sunayen sabbin hafsoshin tsaron ƙasa da ya naɗa ga majalisar tarayya domin tabbatar da su.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara, ya rattaba hannu kan dokar da ta zabtare yawan ma'aikatun jihar daga 28 a halin yanzu sun koma 16, ya ce haka yake so.
Wata babbar kotun Abuja ta ba DCP Abba Kyari beli kan naira miliyan 50 a tuhumar da ake yi masa da yan uwansa biyu na kin bayyawa hukumar NDLEA kadarorinsu.
Shugabannin likitoci sun ce tun da aka yi zama kwanaki da su ka wuce, ba a waiwaye su ba saboda NARD za ta tafi yajin-aiki idan gwamnati ba ta dauki mataki ba
Majalisar dokokin Kano ta amince da naɗin mai shari'a Dije Aboki a matsayin shugabar Alkalan Kano, ta hau kujerar tun a lokacin Ganduje a matsayin rikon kwarya.
Wata mata mai ɗauke da juna biyu, ta rasa ranta a wani asibitin gwamnati da ke Lafia babban birnin jihar Nasarawa. Matar ta rasu ne sakamakon rashin samun.
Wani matashi ya ba da mamaki inda aka gano shi niki-niki da kaya wanda ya kwato a gidansu budurwarsa bayan ta yaudare shi sun rabu, ya kwashi kaya da yawa.
Shugaban yaki da cin hanci na jihar Kano, Muhuyi Magaji ya bayyana matakin da za su dauka idan har tsohon gwamna Abdullahi Ganduje ya ki amsa gayyatar hukumar.
Masu zafi
Samu kari