Latest
Peter Obi ya ce Nigeria na cikin talauci ne sakamakon rashin samun shuwagabanni na-gari. A cewarsa bai kamata ana talauci a Nigeria ba la'akari da albarkatun kasar
Fitaccen mawakin Hausa Shu'aibu Ahmed Abbas, wanda aka fi sani da Lilin Baba ya ziyarci malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi. Ya ba da gudunmawa ga yan gaza.
Gwamna Abba Kabir ya amince da karin girma ga wasu ma'aikata har guda 231 a ma'aikatun jihar Kano daban-daban, ya umarce su da yin aiki tukuru da gaskiya.
Luguden wutan jirgin yaƙin sojin Najeriya na rundunar Operation Haɗi Kai ya yi sanadin mutuwar mayakan Boko Haram sama da 160 a jihohin Yobe da Borno.
Kotun Tarayya da ke zamanta a jihar Kano ta dakatar da Gwamna Abba Kabir Yusuf kan matakin da ya dauka kan makarantu ma su zaman kansu a jihar Kano.
Ya na da wahala dan siyasa ya daga hannun yaronsa ya ba shi mulki ba tare da an samu matsala a tsakaninsu ba, a yau, Fubara da Wike daga Ribas sun shiga wannan layi.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun jaddada goyon bayansu ga yunƙurin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na tsoma baki a rikicin siyasar da ya ɓarke a jihar Ribas.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya amince da ware makudan kudade don gyara da kuma kula da masallacin Abuja da kuma cibiyar Kiristoci da ke birnin Tarayya Abuja.
A karshen makon nan aka ji labari Dala ta na karyewa a kasuwar canji tun da babban bankin Najeriya ya fara sallamar bankuna bashin kudin waje da su ke bi.
Masu zafi
Samu kari