Latest
Makonni bayan naɗa sabon Soun na masarautar Ogbomoso a jihar Oyo, Oba Ghandi Olaoye, babbar Kotun jiha ta tuge shi daga kan karagar mulki ranar Laraba.
Akalla fasinjojin motar Bas mai ɗaukar mutum 18 ne suka tsallake rijiya ta baya baya yayin da wani mummunan hatsari ya rutsa da su a titin Legas zuwa Ibadan.
Nyesom Wike zai karbe filaye a kan haraji a Abuja, Nyesom Wike wanda shi ne sabon Minista ya aika gargadin biyan haraji ga mutanen Abuja tun da ya shiga ofis.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun jiha da na tarayya ta tabbatar da nasarar Aminu Waziri Tambuwal a zaben Sanatan jihar Sakkwato ta kudu.
Wani jigo a jam'iyyar PDP, Abdul'aziz Na'ibi Abubakar ya bayyana dalilin da ya kamata ya sa kotun ƙoli ta kori Tinubu ta bayyana Atiku a matsayin shugaban ƙasa.
Majalisar Dattawa ta kare matakin siyan motoci ma su alfarma da jama'ar Najeriya ke ta cece-kuce, ta ce motocin su na da karfi kuma su ne maganin hanyoyin a kasar.
Jami'an rundunar yan sandan jihar Borno sun yi nasarar damke mutum shida da ake zargi da hannu kan kisa diyar dan majalisar dokokin jihar, Fatima Bukar.
Jam'iyyar APC ta yi magana kan hukuncin da INEC ta yanke na cire sunan Sylva daga cikin jerin sunayen ƴan takarar zaɓen gwamnan jihar Bayelsa na watan Nuwamba.
Shugaba Bola Tinubu ya nada daraktocin hukumomin NIWA da NSC karkashin ma'aikatar Albarkatun Ruwa da sahalewar ministan ma'aikatar, Adegboyega Oyetola.
Masu zafi
Samu kari