Latest
Wata matashiyar budurwa ta saki bidiyon da ke nunawa mutane kazantaccen muhallin da take sarrafa man ja. Mutane da dama sun cika da mamaki bayan kallon bidiyon.
Sanata Barau I. Jibrin, mataimakin shugaban majalisar dattawa ya yi murna da hukuncin Kotun ƙoli, ya bukaci masu kara su maida wuƙarsu, su zo a haɗa kai a gina ƙasa.
Bayan tantacewar IPPIS, Gwamnatin Najeriya za ta daina biyan albashin wasu ma’aikata. Duk wanda ba a iya tantacewa ba, za a cire sunansa daga masu cin albashi.
Yayin da ake ci gaba da shari'ar zaben shugaban kasa, kotun koli ta yi watsi da sabbin korafe-korafe da Atiku ke son shigarwa a gabanta, ta ce zai bata mu su lokaci.
Ministan sufurin jiragen sama kuma jigo a jam'iyyar APC, Festus Keyamo, ya buƙaci Atiku Abubakar da Peter Obi su kira Shugaba Tinubu su taya shi murna.
Mai sharhi kan harkokin jama’a, Reno Omokri ya bayyana cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP, Peter Obi ba zai taba zama shugaban kasar Najeriya ba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana jin dadinsa kan nasarar da ya samu a kotun koli da ta yanke hukunci a yau Alhamis 26 ga watan Oktoba.
Wani mutumin kasar Indiya, Prem Gupta, ya yi watsid da al’ada inda ya shirya gagarumin biki domin murnar dawowar diyarsa gida bayan aurenta ya mutu.
Dakarun sojoji sun samu nasarar cafke wasu miyagun mutum biyu waɗanda ke safarar makamai ga ƴan ta'adda a jihar Kaduna. Sojojin sun kwato makamai.
Masu zafi
Samu kari