Latest
Ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Simon Lalong ya karbi takardar shaidar cin zabe a matsayin Sanata mai wakiltar Filato ta Kudu a majalisar dokokin tarayya.
Jam'iyyar APC ta ce tana da majiya mai karfi da ta nuna cewa magoya bayan NNPP na shirin farmakan wasu jiga-jiganta ranar Asabar, ta roki yan sanda su ankara.
Gwamnatin jihar Zamfara ta musanta rahotannin da ake yada wa cewa Gwamna Dauda Lawal ya kashe N400m kan tafiye-tafiye zuwa kasashen waje cikin wata shida a ofis.
Abin mamaki ya faru bayan sanar da mutuwar matashin mawaki a kwanakin baya, ya sake bayyana a wani bidiyo a abunInstagram tare da sauya kamanninsa sabanin na baya.
Rundunar 'yan sanda ta cafke malamin majami'a bisa laifin sace wa tare da garkuwa da mutane tara, da kuma laifin dirkawa matar ma'aikacinsa ciki.
Wata babbar kotu mai zama a Ogbomoso, jihar Oyo ta garkame wani basarake da mutane uku bisa laifin kwacen fili da kuma yunkurin kasa. Ta dage zaman zuwa satin sama.
Kotun daukaka kara ta yi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Gombe inda ta tabbatar da nasarar Gwamna Inuwa Yahaya na APC a matsayin zababben gwamnan jihar.
Gine-gine 644 aka tabbatar da za su je kasa saboda an sabawa doka a Legas. Akwai gidaje sama da 700 da rushe-rushen zai shafa, hukuma ba za ta ruguza su kaf ba.
Nyesome Wike, ministan babban birnin tarayya Abuja, ya ce yan Najeriya suna murna kuma sun gamsu da abubuwan da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke gudanarwa.
Masu zafi
Samu kari