Latest
Wata matashiyar budurwa ta yada bidiyo da ke nuna lokacin da ta ziyarci kabarin mahaifinta da ya mutu sannan ta nemi ya nuna mata alamar cewa yana sauraronta.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya bayyana cewa ya siyar da hannun jarinsa na kamfanin Intels kuma baya da wata alaka yanzu da kamfanin.
Abun bakin ciki ya afkawa al’ummar karamar hukumar Oriire ta jihar Oyo yayin da wasu sarakunan gargajiya uku suka mutu a hanyarsu ta zuwa wani aiki a daren Juma’a.
Wata budurwa ƴar Najeriya ta bayyana halin bakin cikin da take ciki bayan saurayinta ya yanke shawarar daina yi mata magana bayan ta yi masa wata kyauta.
Atiku Abubakar tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ya mayar da hankalinsa kna zaben 2027.
Gwamna Bala Mohammed da ministan Abuja, Nyesom Wike sun yi wata ganawar sirri, kamar yadda sabon rahoto ya nuna. Hakan na zuwa ne yayin da yan siyasa ke shirin 2027.
Wani mummunan hatsarin mota ya ritsa da wasu motoci biyu a jihar Oyo. Matafiya da dama sun samu raunukan kuna a hatsarin da ya auku cikin tsakar dare.
Wasu jami'an rundunar yan sandan jihar Rivers sun shiga hannu bisa zargin sace wani matashi da neman makudan kudaden fansa har naira miliyan daya.
Shugaban riko na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kasa, Umar Damagum, ya magantu kan dalilin da ya sa bai hukunta wadanda suka ci dunduniyar jam'iyyar ba.
Masu zafi
Samu kari