Latest
Kano Pillars wadda aka fi sani da “Sai Masu Gida,” ta kwashi kashinta a hannun tawagar Benin (2-1), Shooting Stars (1-2) da Enyimba (5-0) a gasar Firimiyar Najeriya.
Gwamna Usman Ododo na jihar Kogi ya nemi alfarmar Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan matsalolin rashin tsaro da ambaliyar ruwa da suka addabi jihar da kewayenta.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya bayyana dalilan da suka haddasa matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a Najeriya.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta wanke ello Adoke, tsohon ministan shari'a daga tuhumar karkatar da $1.1bn da hukumar EFCC ta shigar kan badakalar Malabu.
Rundunar yan sandan jihar Bauchi ta bayyana cewa wasu mutane sun yi yunkurin illata baturen yan sanda a Bauchi. Yan sanda sun cafke daya daga wanda ake zargi
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da babban kwamiti mai dauke da kananan kwamitokwamitoci guda 11 da za su shirya bikin cikar Tinubu shekara 1 a mulki.
Jam'iyyar PDP ta yi tashe musamman saboda yin shekaru 16 a jere tana kan mulki. Daga 1999 zuwa yau, akwai jihohin da har gobe PDP ce ta rike da su a matakin gwamna.
Wani luguden wuta da aka yi ya hallaka mutane da-dama a wani kauye da ke jihar Zamfara. Hakimin Dogan Daji a Muradun ya ce mutanensu aka kashe ba 'yan bindiga ba.
Yayin da ake shirye gudanar da zabuka a jihohin Edo da Ondo, Fasto Elijah Ayodele ya yi hasashen jami'yyar APC za ta doke PDP da sauran jam'iyyu.
Masu zafi
Samu kari