Latest
Hukumar kula da kasuwar 'yan canji a Najeriya (NAFEM) ta bayyana cewa naira ta fado da kaso 1.38 a kasuwanni a jiya Juma'a 19 ga watan Afrilu a Najeriya.
Wasu gungun mata sun fantsama kan tituna suna zanga-zangar nuna adawa da yawan hare-hare da kashe-kashen ƴan bindiga a yankunansu a Bokkos da Mangu.
Babban hafsan sojojin kasa na Najeriya, Taoreed Lagbaja, ya ja kunnen 'yan ta'adda da sauran masu son kawo rashin zaman lafya da tada zaune tsaye a kasar nan.
Tsohon mamban majalisar tarayya, Farah Dagogo, ya bayyana cewa ya kamata Umar Damagum ya yi murabus daga shugabancin PDP nan take saboda kishin jam'iyya.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta dauki mataki kan jami'anta da ke tare da tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya bisa zargin sun taimaka masa ya tsere daga kamu.
Miyagun ƴan bindiga sun kai sababbin hare-hare a kauyukan Batsari da Malumfashi a ranaku daban-daban a makon nan, sun sace mutane da dama a jihar Katsina.
Wasu miyagun ƴna bindiga sun halaka mutane akalla 20 a kauywn Anguwar Danko da ke yankin ƙaramar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna ranar Laraba.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun aikata ta'asa a kan titin Kakangi zuwa Birnin Gwari. Tantiran sun hallaka jami'an tsaro na 'yan banga mutum 3 tare da sace 'yan kasuwa.
Ana rokon EFCC su maida hankali wajen binciken tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, an ce a cafke Ganduje yadda aka kamo Cubana bisa hujjar bidiyo.
Masu zafi
Samu kari