Latest
Jami'an tsaro na 'yan sanda sun yi nasarar hallaka wasu mutum biyu da ake zargin masu garkuwa da mutanen ne a jihar Kogi. Sun kuma kwato makamai.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radɗa ya roki gwamnatin tarayya ta agazawa jami'an tsaro da nagartattun makamai domin su tunkari matsalar tsaron jihar.
Kungiyar kwararrun ma'aikata a Arewacin Najeriya (NPF) ta roki Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya rungumi kaddara sauke shi da gwamnati ta yi.
Tun fara mulkin farar hula a shekarar 1999 aka fara samun badakala a Najeriya. Cikin manyan abubuwa da suka faru akwai badakalar Salisu Buhari, tazarcen Obasanjo.
Wasu lauyoyi, wadanda suka bayyana kan su a matsayin 'kungiyar lauyoyin Arewa' sun ba gwamnan Kano Abba Yusuf wa'adin awa 48 ya tsige Sarki Muhammadu Sanusi II.
Dan kwallon kafar kasar Portugal Cristiano Ronaldo ya kafa tarihin zama dan kwallo da ya fi cin kwallo a kasahse hudu cikin kaka daya a duniyar kwallon kafa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana babban titin da gwamnatinsa ke ginawa daga Lagos-zuwa Calabar da alamar ci gaba ce da zai samar da aikin yi.
Sanata Ned Nwoko ya zargi babban bankin Najeriya (CBN) da yin rufa-rufa wajen korar da ya yi wa ma’aikata 317 a kwanakin baya. Ya nemi majalisa ta gudanar da bincike
Danbalki Kwamanda ya bukaci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sa baki a rikicin sarautar da ke faruwa a jihar Kano tun kafin gwamna ya lalata komai.
Masu zafi
Samu kari