Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce Iran ta ba Amurka “kyauta mai daraja sosai” da ta shafi mai da gas da mashigar Strait of Hormuz yayin da ake ci gaba da yaki.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce Iran ta ba Amurka “kyauta mai daraja sosai” da ta shafi mai da gas da mashigar Strait of Hormuz yayin da ake ci gaba da yaki.
Yarima Mohammed bin Salman ya matsa wa Donald Trump lamba domin ya ci gaba da yaƙi da Iran, inda ya bayyana lamarin a matsayin "dama" ga yankin Gabas ta Tsakiya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi magana kan tattaunawar da aka yi tsakanin Amurka da Iran. Trump ya bayyana cewa tattaunawar ta yi ma'ana sosai.
Magajin garin New York, Zohran Mamdani ya karanta aya da hadisin Annabi SAW a kan girmama baki. Ya bukaci Amurka ta yi koyi da Annabi Muhammad wajen girmama baki.
Saudiyya za ta fara bayar da bizar Hajji ranar 8 ga Fabrairu, 2026. Maniyyata 750,000 sun yi rajista yayin da za a fara tafiya ranar 18 ga Afrilu.
Harin ƙunar-bakin-wake a masallacin Shi'a dake Islamabad ya jawo mutuwar masallata 31 tare da jikkata 169; an auuama dokar ta-ɓaci a asibitocin Pakistan yau Juma'a.
Fitaccen mawakin Birtaniya, Central Cee, ya sanar da karɓar addinin Musulunci a wani bidiyo, sanarwar tasa ta nuna muhimmin sauyi a rayuwarsa ta addini.
Karamar hukuma a Watford ta amince da shirin sauya tsohuwar cocin St Thomas zuwa masallaci tare da sababbin wuraren jama'a da makaranta, ana sa ran bude shi nan kusa
Saudiyya ta fara bai wa attajirai baki damar sayen giya a Riyadh bayan haramci na shekaru 73, a matsayin wani ɓangare na shirin 'Vision 2030' don jawo zuba jari.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Turkiyya ta sanar da cewa za ta ci gaba da ba wa Najeriya gudunmawa domin kawar da ta'addancin da ya addabi sassa daban-daban.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yabawa uwargidan shugaban Najeriya, Remi Bola Tinubu a taron addu'a da aka yi a kasar Amurka da ta hallara da kanta.
Labaran duniya
Samu kari