Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya roki kotun Amurka ta dakatar da fitar da takardunsa na FBI da DEA, yana zargin makarkasya ta siyasa daga 'yan adawa.
Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya roki kotun Amurka ta dakatar da fitar da takardunsa na FBI da DEA, yana zargin makarkasya ta siyasa daga 'yan adawa.
A labarin nan, za a ji rikicin da Isra'ila da Amurka suka jawo da Iran da ya yi sanadin rufe Hormuz ya sa kasar Indiya ta juyo Najeriya da Africa neman mafita.
Wata farar saniya .mai suna “Donald Trump” a Bangladesh ta tsira daga yanka bayan gwamnati ta dakatar da hadayar saboda yawaitar sha’awar jama’a a intanet
An cafke fitaccen limamin Sunni a Burkina Faso bayan ya soki wata sabuwar dokar addini da gwamnatin mulkin soja ƙarƙashin Ibrahim Traoré ta kafa.
Rahoton USCIRF na Amurka ya ce akwai Fulani masu ɗauke da makamai 30,000 da ke ta’addanci a Najeriya, lamarin da ya haddasa kashe-kashe da rikicin addini.
An samu labarin rasuwar wani Alhaji dan Najeriya a kasar Saudiyya bayan zuwa Muzdalifah daga filin hawan Arafa. Hukumomi ba su fitar da sunan marigayin ba.
Hukumar ƙididdiga ta Saudiyya ta bayyana cewa mahajjata miliyan 1.7 ne suka gudanar da aikin Hajjin 2026, adadin da ya haura na bara. Mahajjata sun yi magana.
Dakarun rundunar IRGC ta kasar Iran sun bayyana cewa sun harbo jirgin Amurka maras matuki a saman kasar. Mojtaba Khamenei ya gargadi Donald Trump.
Saudiyya ta sanar da cewa za a fassara hudubar ranar Arfa ta aikin Hajjin 2026 zuwa harsuna 35 ciki har da Hausa, Yarbanci domin Musulmai su amfana.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya harba makamai cikn teku. Gwamnatin Koriya ta Kudu ta tabbatar da harba makaman amma bata yi karin bayani ba.
Labaran duniya
Samu kari