Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya roki kotun Amurka ta dakatar da fitar da takardunsa na FBI da DEA, yana zargin makarkasya ta siyasa daga 'yan adawa.
Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya roki kotun Amurka ta dakatar da fitar da takardunsa na FBI da DEA, yana zargin makarkasya ta siyasa daga 'yan adawa.
Rahotanni sun bayyana cewa Pentagon ta ɗaga matakin sa ido kan Isra’ila zuwa mafi girma saboda zargin tattara bayanan manyan jami’an gwamnatin Amurka.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa da ba domin saboda shi ba, da Isra'ila ba za ta ci gaba da wanzuwa ba har zuwa yanzu a duniya.
Ministan harkokin wajen Iran ya yi watsi da bukatar shugaba Donald Trum ta neman haduwa da Mojtaba Khamenei. Ya fadi dalilin daina ganin Khamenei a bainar jama'a.
Shugaban China, Xi zai gana da shugaba Kim Jong Un a Koriya ta Arewa a watan Yunin 2026. Shugabannin za su tattauna a tsawon kwana biyu game da wasu abubuwa.
Ministan harkokin wajen kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Abbas Araghchi, ya yi magana kan yiwuwar ganawar Mojtaba Khamenei da shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Isra'ila ta sanar da cewa ta samu nasarar hallaka jagora a Hezbollah a lokacin da Amurka ke neman a tsagaita wuta.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasar Iran ba kamar Venezuela ba ne da za a shiga nan take a kai hari a fita. Ya ce Iran na da makamai sosai.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi kalamai masu kaushi kan majalisa bayan da ta umurci ya janye sojojin Amurka a yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
A labarin nan, za a ji jagoran Iran, Mojtba Khamenei ya shawarci jama'ar kasar da su yi tsayin daka wajen adawa da duk wani yunkurin raba kawunansu da makiya ke yi.
Labaran duniya
Samu kari