Jami'an hukumar EFCC a Abuja ta kai samame gidan tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami a Maitama da ke birnin, domin kwace kadararsa ba tare da takardar kotu ba.
Jami'an hukumar EFCC a Abuja ta kai samame gidan tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami a Maitama da ke birnin, domin kwace kadararsa ba tare da takardar kotu ba.
Dakarun rundunar sojin ruwan China suna wani aiki a cikin manyan ruwan duniya da masana suka ce zai iya zama barazana ga kasar Amurka da kawayenta.
Ramadan 2026: Jerin ƙasashe 4 ciki har da Oman da Turkiyya sun tabbatar da cewa za a fara azumin watan Ramadan a ranar Alhamis 19 ga Fabrairu, 2026.
Ministan kasar Amurka mai lura da tattalin arziki ya bayyana matakan da suka dauka da umarnin shugaba Donald Trump wajen tayar da zanga zanga a kasar Iran.
Sojan Amurka da ya fito daga Najeriya mai suna Chukwuemeka Oforah ya mutu a cikin teku bayan ya fada cikin teku. An bayyana cewa sojan yana da shekara 21.
Erdogan ya naɗa Akin Gurlek a matsayin Ministan Shari'a, matakin da ya janyo dambe a majalisar Turkiyya da kuma fushin jam'iyyar adawa a ranar 11 ga Fabrairu, 2026.
Mutum 2 sun tsira bayan ƙaramin jirgi ya faɗa kan motoci a Georgia. Matuƙin ya yi ban kwana da iyalinsa kafin sauƙar gaggawa a ranar 9 ga Fabrairu, 2026.
A labarin nan, za a ji cewa kwamitin majalisar Amurka ya gabatar da kuduri a kan zargin kisan kiristoci a Najeriya, tare da neman a sanya takunkumi ga Kwankwaso.
Sarkin Saudiyya, Sarki Salman bin Abdulaziz, ya bayar da umarnin gudanar da sallar roƙon ruwa a duk faɗin ƙasar ranar Alhamis 12 ga Fabrairu, 2026.
Saudiyya ta yi kiran duban watan Ramadan na 2026 a ranar 17 ga Fabrairu. Idan an ga wata za a fara azumi ranar 18 ga Fabrairu, in ba a gani ba sai ranar 19 ga watan.
Gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump za ta turo sojoji Najeriya akalla 200 domin yaki da 'yan ta'adda a kasar. Sojojin Amurka za su horas da na Najeriya.
Labaran duniya
Samu kari