Rahotanni sun nun cewa wani fitaccen dan kasuwa kuma manomi a karamr hukumar Dandume ta jihar Katsina ya rasa ransa bayan yan bindiga sun sace shi.
Rahotanni sun nun cewa wani fitaccen dan kasuwa kuma manomi a karamr hukumar Dandume ta jihar Katsina ya rasa ransa bayan yan bindiga sun sace shi.
Isra’ilawa daga bangarorin siyasa daban-daban sun nuna fushi kan yarjejeniyar farko tsakanin Amurka da Iran, suna kallonta a matsayin barazana ga tsaron Isra’ila.
Wata majiya daga Iran ta bayyana cewa tattaunawar sulhun da kasar musulunci ta fara da Amurka ba ta je ko'ina ba, har yanzu ana kan matakin farko.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasarsa ta taimakawa Iran wajen kakkabe suk wata matsala a mashigar ruwa ta Hormuz, ya yi fatali da bukatar NATO.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa kasar ta amince ta bude mashigar ruwa ta Hormuz biyo bayan cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
Gwamnatin Burundi ta tabbatar da rasuwar ministan sadarwar kasar a wani hadarin mota. An ce an samu gawar Gabby Bugagaan masa rauni a kayi a cikin mota.
A labarin nan, za a ji cewa akwai yiwuwar yaƙin da Amurka da Isra'ila suka jawo a Gabas ta Tsakiya zai iya zuwa ƙarshe nanda wani ƙanƙanin lokaci.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun IDF na Isra'ila sun ci gaba da farmaki zuwa kasar Lebanon duk da Amurka ta sanar da cewa ana cimma tsagaita wuta a yankin.
Labaran duniya
Samu kari