Fadar Shugaban Kasa ta yi watsi da shirin Atiku na dawo da tallafin man fetur, tana mai cewa zai rage kudaden shiga tare da kara matsalolin bangaren makamashi.
Fadar Shugaban Kasa ta yi watsi da shirin Atiku na dawo da tallafin man fetur, tana mai cewa zai rage kudaden shiga tare da kara matsalolin bangaren makamashi.
Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya roki kotun Amurka ta dakatar da fitar da takardunsa na FBI da DEA, yana zargin makarkasya ta siyasa daga 'yan adawa.
Gwamnatin mulkin soji a Burkina Faso ta katse hulɗar diflomasiyya da Faransa, tana zargin ƙasar da yin abin da ya saba wa muradun ƙasar wanda ke mayar da ita baya.
Shugaba Donald Trump ya gargadi Iran cewa Amurka za ta iya sake ɗaukar matakin soja idan Tehran ta ci gaba da abin da ya kira karya yarjejeniyar tsagaita wuta.
Shekaru da dama da suka wuce, ana yawan samun sabain tsakanin shugabannin Isra'ila da na Amurka har zuwa yanzu da Donald Trump da Benjamin Netanyahu mulki.
Yaki ya dawo sabo yayin da Iran da Amurka suka kai wa juna hare-hare. Amurka ta kai hari Tehran yayin da Iran ta kai harin ramuwar gayya kasar Bahrain.
Abin da aka yi a Hormuz ya fusata Donald Trump kwanaki da yin sulhu, an kai wa wasu jirage hari kuma a tabbatar da wanda ya yi ta’adin ba amma Amurka ta ce Iran ne.
Fitaccen jarumin fina-finai na masana'antar Nollywood, Joseph Momodu ya tabbatar da kammala daukar horo tare da zama cikakken soja a kasar Amurka.
Gwamnatin kasar Denmark ta bayyana cewa zA ta duba yiwuwar kafa wata doka da za ta haramta kiran sallah da lasifika a masallatan kasar gaba daya.
Amurka da Iran sun rattaba hannu kan wata yarjejeniya da ake fatan ta zama hanyar samar da zaman lafiya a tsskaninsu, sai dai tana fuskantar barazana.
Jirgin shugaban kasar Isra'ila ya yi karo da garken tsuntsaye yayin da ya kama hanya zai koma gida. Jirgin shugaban kasar ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama.
Labaran duniya
Samu kari