Aƙalla jami'an sojoji shida sun mutu bayan wani jirgin helikwafta na sojan kasar Qatar ya fadi sakamakon matsalar fasaha a Gabas ta Tsakiya da ake yaki.
Aƙalla jami'an sojoji shida sun mutu bayan wani jirgin helikwafta na sojan kasar Qatar ya fadi sakamakon matsalar fasaha a Gabas ta Tsakiya da ake yaki.
Rahotanni sun nuna cewa an fara rana mai tsananin zafi a Yammacin Amurka a daidai lokacin da kasar ke yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran, an gargadi mutane.
Iran ta kai wasu hare-hare kan dakarun sojojin Amurka a kasar Kuwait. Harin na Iran ya jawo an samu asarar rayukan dakarun sojojin Amurka bayan an farmake su.
Rahotanni sun nuna cewa kasar Amurka ta fara shiga yanayin karancin wasu makamai masu linzami da take amfani da su a yakin ta da Jamhuriyar Musuluncin Iran.
An karyata cewa Cristiano Ronaldo ya bar Riyadh zuwa Madrid yayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ke tsananta, bayan hare-haren ramuwar gayya da Iran ke yi.
Kasar Isra’ila ta kaddamar da sababbin hare-hare a birnin Tehran da ke Iran da Beirut bayan rikicin da ya biyo bayan harin Amurka da Isra’ila kan Iran.
Isra'ila ta rufe Al-Aqsa a Ramadan yau 3 ga Maris, 2026 saboda yaƙin Iran. An hana sallah yayin da Falasɗinawa ke zargin ƙwace ikon masallacin da ƙarfin soja.
Gwamnatin Faransa ta tura jiragen yaki a UAE domin kare sansanin sojinta daga hare-haren da Iran ke kaiwa kasashen da ke Gabas ta Tsakiya bayan harin Isra'ila/Amurka
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa yakik da kasarsa tare da hadin gwiwar Amurka ta fara da Iran ba zai dauki dogon lokaci ba.
Likitan da ke kula da shugaban Amurka, Donald Trump ya yi bayani game da fitowa kurji a wuyan Trump. Ya ce kurjin zai shafe mako kusan 4 saboda aiki da magani.
Amurka da Isra'ila sun hada kai sun farmaki Iran a daidai lokacin da kasashen ke ci gaba da tattaunawa, lamarin da ya jawo barkewar yaki da jamhuriyar musulunci.
Labaran duniya
Samu kari