Sharif Lawal
6191 articles published since 17 Fab 2023
6191 articles published since 17 Fab 2023
Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na kasa a yankin Arewa maso Yamma, Garba Datti Mohammed, ya bayyana garabasar da yankin ya samu a mulkin Bola Tinubu.
'Yan bindiga na ci gaba da kai hare-haren ramuwar gayya kan kisan manyan jahororinsu da jami'an tsaro suka yi a Zamfara. Sun yi awon gaba da mutane masu yawa.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya nuna alhininsa kan kashe-kashen da ake yi a jihar. Ya ce masu kai.hare-haren akwai daukar nauyinsu domin su yi ta'asa.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya bukaci iyalan da mutanen da 'yan bindiga suka sace kan su daina biyan kudaden fansa.
Fadar shugaban kasan Najeriya ta yi martani kan sukar da Sanata Ali Ndume ya yi wa mai girma Bola Tinubu. Ta ce halin da yake nunawa bai dace da sanata ba.
Gwamnonin jam'iyyar APC mulki a Najeriya sun ziyarci tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari a Kaduna. Sun bukaci ya tsoma baki kan ficewar na kusa da shi.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya koka kan ksruwar hare-haren 'yan ta'addan Boko Haram a jihar. Ya ce lokaci ya yi da za a fadi gaskiya.
Sanata Sunday Karimi mai wakiltar Kogi ta Yamma ya taso Sanata Ali Ndume a gaba kan kalaman da ya yi dangane da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Obi na Onitsa, mai martaba Nnaemeka Achebe, ya yi magana kan rahotannin da ke cewa ya yi wa 'yan Arewa kashedi kan kisan da aka yi wa mafarauta a Edo.
Sharif Lawal
Samu kari