Sharif Lawal
6848 articles published since 17 Fab 2023
6848 articles published since 17 Fab 2023
Limamin masallacin Juma'a na Lekki a jihar Legas ya yi nasiha ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bukaci shugaban kasar ya jajirce wajen sauke nauyin da ke kansa.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta fitar da bayanai kan harin bam na kunar bakin wake da aka kai wani masallaci da ke Maiduguri. Ta fadi mutanen da suka rasu.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya sanya hannu kan kasafin kudin shekarar 2026. Uba Sani ya kafa tarihi inda ya ware kudade masu kauri ga mazabun jihar.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bukaci a janye jami'an tsaro daga fadar da Sarkin na 15, Aminu Ado Bayero, ya ke zama. Hakan ya jawo martani.
Wata mummunar gobara ta tashi a babbar kasuwar Jos da ke jihar Plateau. Gobarar ta lalata shagunan 'yan kasuwa da dama bayan ta tashi a cikin dare.
An fitar da rahoto kan kudaden da 'yan Najeriya suka biya a matsayin kudin fansa a shekarar 2025. Masu garkuwa da mutane sun samu biliyoyi daga hannun mutane.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna damuwa kan sauya shekar da ake yi zuwa jam'iyya APC. Ya ce APC za ta ruguje.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya nuna damuwa kan kin aiwatar da 'yancin kananan hukumomi. Ya ce akwai abin da Tinubu ke shiryawa.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Sharif Lawal
Samu kari