Sharif Lawal
Author's articles
Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai dawo gida Najeriya a ranar Laraba, 8 ga watan Mayu bayan ya kwashe kwanaki a waje.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya yi rashin dan uwansa wanda ya riga mu gidan gaskiya. Shugaba Bola Tinubu ya yi ta'aziyya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun aikata sabon ta'addanci a jihar Zamfara bayan sum hallaka mutum takwas tare da sace manajan banki a wasu hare-hare.
Rahotanni sun nuna cewa 'yan ta'adda sun kai wani harin ta'addanci a jihar Kaduna inda suka hallaka mutum biyu tare da yin garkuwa da wasu mutum 18.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar 'yan ta'adda a jihar Benue bayan sun yi musayar wuta. Jami'an tsaron sun kubutar da mutum biyu.
Gwamnatin jihar Adamawa ta sanar da daukar matakin rufe makarantu a jihar sakamakon barkewar cutar Kyanda a jihar. Hakan na zuwa ne bayan an rasa rayuka.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai farmaki a jihar Ebonyi cikin dare. Miyagun sun hallaka babban basarake a yayin harin.
Hamshakin attajiri kuma dan kasuwa, Prince Arthur Eze, ya bukaci 'yan Najeriya da su marawa gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu baya domin ta yi nasara.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Zamfara ta caccaki masu ganin hukumar yaki da cin hanci ta binciki karamin ministan tsaro, Bello Matawalle.
Sharif Lawal
Samu kari