Sharif Lawal
6199 articles published since 17 Fab 2023
6199 articles published since 17 Fab 2023
Miinistan shari'a, Lateef Fagbemi, ya ja kunnen shugabannin kananann hukumomi kan yin almundahana da kudaden jama'a. Ya ce za a tura su gidan yari.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya fadi dalilin da ya sanya Shugaba Bola Tinubu ya ba Nyesom Wike minista a gwamnatinsa.
Dakarun sojojin Najeriya sun ci gaba da bude wuta kan 'yan ta'addan Lakurawa. Sojojin sun lalata sansanonin 'yan ta'addan da ke a jihohin Kebbi da Sokoto.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta sanar da nasarorin da dakarun sojoji suka samu a cikin makon da ya gabata. Sojojin sun kuma ceto mutanen da aka sace.
Dakarun sojojin Najeriya tare da hadin gwiwar 'yan banga sun yi arangama da 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Majalisar dattawan Najeriya ta umarci gudanar da bincike kan rushe rushen gidajen da ake yi a birnin tarayya Abuja. Ta kafa kwamitin domin yin binciken.
Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umaru Radda, ya yi rabon sababbin mukamai a gwamnatinsa. Gwamna Radda ya nada kwamishina da sabon shugaban ma'aikata.
Dan takarae gwamnan jihar Bayelsa na jam'iyyar LP, Udengs Eradiri da mataimakinsa sun sanar da ficewa daga jam'iyyar. Ya fadi inda zai koma nan gaba.
Ksramin ministan tsaron Najeriya ya nuna goyon bayansa kan kudirin haraji na gwamntin Bola Tinubu. Ya yaba da manufofinsa kan tattalin arzikin kasar nan.
Sharif Lawal
Samu kari