Sharif Lawal
6204 articles published since 17 Fab 2023
6204 articles published since 17 Fab 2023
Mutuwa ta sake kai ziyara cikin iyalan gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, yayin da direban mahaifiyarsa ya fadi ya mutu bayan jin labarin rasuwar kanwar gwamnan.
Matatar man Dangote ta cimma yarjejeniyar fara fitar da man fetur zuwa kasar Kamaru. Fara fitar da man fetur din ya zama shi ne na farko daga matatar zuwa Kamaru.
An samu tashin wani bam a jihar Borno a ranar Laraba, 11 ga watan Disamban 2024. Bam din ya tashi ne a wani rukunin gidaje da ake ginawa a wani kauye.
Hukumar Hisbah ta samu nasarar kama wasu kwalaben da ake zargin suna dauke da kayayyakin barasa a Sokoto. Ta yi magana kan matakin dauka na gaba.
Shugaban majalisar wakilan Najeriya, Abbas Tajudeen, ya ayyana kujerar mataimakin gwamnan jihar Edo, Dennis Idahosa, a matsayin wacce babu kowa a kanta.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya yi ta'aziyyar rasuwar shugaban karamar hukumar Katcha da ke jihar. Ya yi masa addu'o'in samun rahama.
An samu tashin wata gobara a fitacciyar kasuwar Alaba Rago da ke jihar Legas. Gobarar wacce ta tashi da tsakar dare ta lalata kayayyakin miliyoyin naira.
Jami'an tsaro na 'yan sanda da masu zaman kansu sun samu nasara kan masu garkuwa da mutane a jihar Kogi. Sun kubutar da wasu mutanen da aka sace.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya ce ya samu nasarori a a bangaren yaki da matsalar yaran da ba sa zuwa makaranta. Ya ce an rage yawansu.
Sharif Lawal
Samu kari