Sharif Lawal
6191 articles published since 17 Fab 2023
6191 articles published since 17 Fab 2023
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan mutanen da ke garin Gana a jihar Zamfara, 'Yan bindigan sun yi garkuwa da mata da kananan yara.
Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Lawal Adamu Usman ya yi martani kan shirin yi masa kiranye da kungiyar dattawan Kaduna (KEF) ta fara. Sanatan yace hakan abin dariya ne.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi ya yi zargin cewa ana yi wa rayuwarsa barazana saboda sukar da yake yi wa gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamnatin jihar Neja ta gargadi mazauna wasu yankunan jihar kan su guji zuwa gonakinsu domin gujewa taka ababe masu fashewa da 'yan ta'adda suka binne.
Gwamnatin jihar Sokoto ta bada tabbacin cewa za ta tallafawa mutanen da iftila'in mummunar gobara ya shafa a kasuwar Karar 'Yan Nika da ke jihar.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya rantsar da sababbin kwamishinonin da ya nada a gwamnatinsa. Gwamnan ya kuma rantsar da masu ba da shawara.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun taso mutanen wasu kauyukan jihar Zamfara a gaba. Tsagerun 'yan bindigan sun sanya harajin N172m kan kauyukan da ke Tsafe.
Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umaru Radda, ya yabawa dakarun sojojin Najeriya da sauran jami'an tsaro kan nasarorin da suka samu kan 'yan bindiga a jihar.
Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na PDP ya tabo batun zaben 2027. Kwamitin ya bayyana cewa PDP za ta samar da gwamnoni masu yawa a shekarar 2027.
Sharif Lawal
Samu kari