Sharif Lawal
7131 articles published since 17 Fab 2023
7131 articles published since 17 Fab 2023
Majalisar dokokin jihar Taraba, ta musanta jitacjitar da ke cewa tana shirin sauya mataimakin jihar daga kan mukaminsa. Ta ce ko kadan ba haka zancen yake ba.
Tsohon hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan harkokin jama'a, Aƙiyu Audu, ya bayyana yadda yanayin aiki ya kasance tsakaninsa da tsohon mai gidansa.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta yi martani kan rahotannin da ke cewa 'yan bindiga sun kwace iko a karamar hukumar Kankara. Ta ce sam ba gaskiya ba ne.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Bauchi. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da wani basarake a yayin harin.
Shugaban kwamitin amintattu na jam'iyyar PDP, Sanata Adolphus Wabara, ya soki matakin da mukaddashin shugaban PDP na kasa ya dauka kan dawo da Sanata Samuel Anyanwu.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya ayyana ranar huti domin murnar shigowar sabuwar shekarar musulunci ta 1447 bayan Hijira. Ya bukaci a yi addu'o'i.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun hallaka mutane a wasu hare-hare da suka kai a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kai hare-haren a wasu kauyuka.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya yi magana kan jita-jitar da ke cewa yana da burin zama mataimakin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya bayyana cewa a shirye yake ya yi biyayya ga duk abin da shugaban kasa Bola Tinubu ya sanya shi.
Sharif Lawal
Samu kari