Sharif Lawal
6178 articles published since 17 Fab 2023
6178 articles published since 17 Fab 2023
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga gwamnonin jihohin Najeriya kan yancin cin gashin kan kananan hukumomi. Ya kwantar da hankalinsu.
Gwamnatin jihar Kano, karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta yi fatali da kudirin harajin gwamnatin Shugaba Bola Tinubu. Ta ce ko kadan bai dace ba.
Gwamnatin tarayya ta yi alkawuran domin rage radadin da 'yan Najeriya suka tsinci kansu a ciki a 2024. Sai dai yayin da shekarar ta zo karshe ba a cika wasu ba.
Tsohon sakataren gwamnatin jihar Bauchi, Barista Ibrahim Muhammad Kashim, ya yi bayani kan jita-jitar da ake yadawa kan dalilinsa na yin murabus daga mukaminsa.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya ja kunnen masu rike da mukamai a gwamnatinsa kan shiga siyasa a shekarar 2025. Ya ce ba zai lamunci hakan ba.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi wa motar fasinjoji kwanton bauna a jihar Zamfara. 'Yan bindiga sun ta sa keyar dukkanin fasinjojin zuwa cikin daji.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta samu nasarar cafke wani jami'in CJTF mai taimakon 'yan ta'addan Boko Haram. Ya amsa laifin da ake zarginsa da shi.
Gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji, ya nada sabon shugaban ma'aikatan fadar gwamnati. Gwamnan ya kuma raba wasu mukaman guda biyu a gwamnatinsa.
Shugaban 'yan bindiga, Bello Turji, ya yi kunnen uwar shegu da rokon da wasu shugabannin Fulani suka yi masa. Ya ci gaba da kai hare-hare a Zamfara.
Sharif Lawal
Samu kari