Muhammad Malumfashi
20739 articles published since 15 Yun 2016
20739 articles published since 15 Yun 2016
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a 2027, Atiku Abubakar, ya gargadi Nyesom Wike kan cewa ba zai samu ko kashi 10 na kuri'un jihar ba a zabe mai zuwa.
Mai magana da yawun jam'iyyar APC na kasa, Felix Morka ya bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu ya inganta tsaro a Najeriya kuma ya cancanci tazarce a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan Najeriya ta samu nasarar kama wasu matasa da ake zargi suna da hannu a kai wa masu zaben PDP hari a Bauchi.
A labarin nan za a ji cewa hukumomin kasar Amurka sun tabbatar da harin Iran da ya yi sanadin jikkata wasu jami'anta biyar da ke sansaninsu a Kuwait.
A labarin nan za a ji cewa hukumar tsaron fararen kaya ta DSS ta samu nasarar gano wasu miyagun mutane da ke safarar makamai, har da 'yan kasar waje.
Matatar Dangite da ke jihar Legas a Najeriya ta rage farashin kowace litar man fetur a Najeriya saboda saukin da aka samu a farashin danyen mai a kasuwannin duniya.
Dan tsohon gwamnan Kaduna, Bello El-Rufai ya lashe tikitin kujerar majalisar wakilai ta ADC mai wakiltar Kaduna North ba tare da hamayya ba bayan samun ƙuri'u 7,727.
Gwamnatin Anambra ta sanar da sabbin kuɗaɗen lasisin kamfen gabanin zaɓen 2027, inda ɗan takarar shugaban ƙasa zai biya Naira miliyan 50 kafin fara kamfen.
Jam'iyyar APM ta tabbatar da gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde a matsayin 'dan takarar shugaban a zabe mai zuwa, ta mika masa tutar jam'iyya a hukumance
Muhammad Malumfashi
Samu kari