Muhammad Malumfashi
19618 articles published since 15 Yun 2016
19618 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa tsohon minista kuma jigo a ADC, Solomon Dalung ya yo magana game da zargin rashin gaskiya a kan shugaban INEC, Solomon Dalung.
A labarin nan, za a ji lamari na neman rikcabewa gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf game da wanda zai nada a matsayin mataimakinsa bayan Gwarzo ya yi murabus.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan aka ba shi zabi, ba abin da yake son kwacewa daga Iran kamar danyen man feturin da suke da shi.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fusata kan hare-haren da Amurka da Isra'ila suke kai wa kan wuraren fararen hula. Ta bayyana matakin da za ta dauka idan aka ci gaba.
Koriya ta Arewa ta daina tura makamai ga Iran kuma ta ki jajanta mutuwar Khamenei, a wani yunkuri na lallashin Donald Trump domin sasanci a yau Litinin yau.
Rahotanni daga karamar hukumar Danja ta jihar Katsina, sun nuna cewa mutanen gari sun halaka wani mai shago bayan ya yi ajalin matashi a garin Kokami.
Amurka da Isra’ila sun kashe mutum 25 a Iran, yayin da Iran ta mayar da martani kan Haifa da kasashen Fasha a yau Litinin, 6 ga Afrilu, 2026 yau.
Wata kungiyar addinin Musulunci a Amurka ta zargi shugaba Donald Trump kan wasu kalamai da ya yi game da sunan Allah a cikin barazanar kai hari Iran.
Iran ta harba makaman linzami masu tarwatsewa kan Isra'ila a haruffa uku daban-daban yau, inda wata tsohuwa ta ji rauni mai tsanani a Tel Aviv yau.
Muhammad Malumfashi
Samu kari