Muhammad Malumfashi
20739 articles published since 15 Yun 2016
20739 articles published since 15 Yun 2016
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, Babachir Lawal ya ce yana iya yin la’akari da zaben mai fafutuka kuma tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Omoyele Sowore, a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC a jihar Kaduna na dab da fuskantar gagarumar matsala bayan kammala zaben fitar da gwani na zabukan 2027.
Rundunar sojin Najeriya ta kashe manyan kwamandojin ’yan ta’adda da mayaƙa sama da 50 a hare-haren sama da aka kai yankunan Kirta da Arina Ciki na Tafkin Chadi.
Tsohon shugaban sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Takur Buratai ya tona asirin yadda 'yan siyasa ke kara ruruta matsalar rashin tsaro a Najeriya.
Wani dan majalisar Amurka ya yi kiraga gwamnatin kasar da ta sanya ministan harkokin wajen Amurka, Marco Rubio magana da Najeriya kan tsare Nnamdi Kanu.
A labarin nan za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta fara shirin sanya kafar wando daya da dukkanin masu fadan daba a unguwannin da ke fadin jihar Kano.
Jita-jitar cewa masu katin rigakafin COVID-19 za su karɓi tallafin N75,000 ta haddasa cunkoso a sakatariyar ƙaramar hukumar Gumel da ke jihar Jigawa.
A labarin nan za a ji tsohon gwamnan KanoSanata Rabiu Musa Kwankwaso a bayyana sunayen wadanda suka samu nasara a matakin farko na tallafin karatunsa.
Sabon rikici ya barke tsakanin Amurka da Iran, sojojin Iran sun kai hari kan sansanonin sojin Amurka a Kuwait da Bahrain bayan harin Amurka a Hormuz.
Muhammad Malumfashi
Samu kari