Muhammad Malumfashi
21351 articles published since 15 Yun 2016
21351 articles published since 15 Yun 2016
Shahararriyar mawakiyar Najeriya, Tiwa Savage, ta bayyana gaskiyar da ke tattare da yaduwar bidiyon ta na sirri da ya faru a baya lokacin suna kwanciyar aure a gado.
Wasu ‘yan takara da ke samun goyon bayan gwamnonin jihohin Benue da Ondo sun fara shari'a da Kwamitin Gudanarwa na Kasa na Jam'iyyar APC kan takara.
Manyan 'yan siyasa kamar Kabiru Marafa, Aisha Dahiru Binani da Babachir David Lawal duk sun bar ADC bayan an fara tafiya da su. Daga baya suka zabi su canza gida.
An ba kamfanoni lasisin shigo da mai domin a samu sauki, amma watakila karin kudin man fetur ya zama dole domin ‘yan kasuwa sun canza farashi a tashoshin mai
A labarin nan, za a ji Kenneth Okonkwo wanda shi ne Kakakin kamfen Atiku Abubakar da ya yi barazanar barin ADC idan ba a Ibo takara ba, ya yi wa kwaskwarima.
Sule Lamido ya ce tun da matasa sun ce ba su son tsoho, babu abin da ya hada shi da neman shugabancin Najeriya. tsohon gwamnan na Jigawa ya ja-kunnen matasa.
Comrade Shehu Sani yana ganin abin da Nasir El-Rufa'i ya yi na zalunci shi ne yake girba. Sanata ya ce babu hannun shugaban kasa da Gwamna Uba Sani.
Mutane sun ce lallai Isa Pantami ya cika ‘dan siyasa da suka ji wasu kalamai da suka rika fitowa daga bakin shi a garin Balanga inda ya caccaki APC da kyau.
Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Ƙasa (NAHCON), ƙarƙashin jagorancin Shugabanta, ta yi albishir da shirin mayar wa mahajjata wasu daga cikin kudin da suka biya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari