Muhammad Malumfashi
19652 articles published since 15 Yun 2016
19652 articles published since 15 Yun 2016
Wani littafi kan rayuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana yadda wasu hadimansa suka yi masa karya dangane da zaben shekarar 2023.
Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya ya yi gargadi game da masu amfani da takardu ko bayanan bogi game da masu neman izinin shiga kasar daga Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa daya daga cikin jagororin AADC a Kano, Ibrahim Ali Amin ya fusata bayan Ganduje ya ki jin magana game da kafa Hisbah Fisabilillahi.
Hajiya Aisha Muhammadu Buhari ta yi magana game da yadda suke rayuwa bayan rasuwar Buhari. Ta karyata alakanta Buhari da Jibril na Sudan bayan wani taro a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Barau I Jibrin ya bayyana takaici game da yadda aka kai hari karamar hukumar Gwarzo da garkuwa da mutane biyu.
Gwamnatin kasar Burkina Faso karkashin Ibrahim Traore ta cigaba da rike sojojin Najeriya. Sojojin sun bukaci a sako su su dawo gida ba su son yin Kirsimeti a kasar.
Sanata mai wakiltar Abia ta Kudu a majalisar dattawa, Enyinnaya Abaribe, ya bayyana cewa 'yan siyasar da ke goyon bayan Tinubu ba za su iya tallata shi ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Shugaban kasar ya bayyana shirin da gwamnatinsa take don magance matsalar.
Aisha Muhammadu Buhari ta fito da bayanai game da rashin lafiyar da ta jawo Buhari ya yi jinya mai tsanani a London. Aisha ta fadi dalilin rashin lafiyar.
Muhammad Malumfashi
Samu kari