Muhammad Malumfashi
19489 articles published since 15 Yun 2016
19489 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa Hon. Adamu Aliyu na APC ya bayyana cewa suna sane da tasirin da Kwankwaso ya ke da shi a siyasar Kano, kuma shakka babu, sun fara shiri.
Sojojin Amurka sun gabatar wa shugaba Donald Trump wani tsar da suka yi domin shiga Iran su kwato sinadarin uranium da ake hada makamin nukiliya da shi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta sanar da irin matakan gaggawa da aka fara dauka bayan harin Filato da ya jawo asarar rayukan bayin Allah a Rukuba.
Rundunar 'yan sandan jihar Filato ta kama wani mutum da ake zargi sojan bogi ne yayin da sabon rikici ya barke a Jos bayan kai wani hari da aka yi.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje da gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf sun yi zaman dare game da matsalolin siyasar Kano.
Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta tabbatar da cewa ta samu sako kan batun tsagaita wuta ta hannun masu shiga tsakani, ta ce za ta yi nazari a kai tukunna.
Sani Buhari, wanda aka fi sani da Sarki Waspapping ya musanta zargin da ake cewa NSA je ya tura aka kama shi kan maganar da ya yi game da yakin Iran da Isra'ila.
Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian ya musanta abubuwan da ake yadawa game da kasar, ya bayyana cewa ba su taba tayar da yaki ba amma suka kare kansu.
Dan majalisar wakilan Amurka, Riley Moore, ya koka kan yawan kashe-kashe a Najeriya. Ya bayyana matakin da Amurka za ta dauka kan lamarin na kashe-kashe.
Muhammad Malumfashi
Samu kari