Deen Dabai
680 articles published since 27 Afi 2023
680 articles published since 27 Afi 2023
Kashim Shettima, mataimakin shugaban kasa na wata ganawar sirri da kakakin Majalisar Wakilai Tajuddeen Abbas, da sauran shugabannin majalisar a fadar gwamnati.
Wata sabuwar cuta mai yaduwa ta mashako da ta bulla a jihar Yobe, ta janyo sanadin mutuwar yara akalla 30 gami da janyo killace karin wasu 42 a asibitin kwarar.
An bai wa Shugaba Bola Tinubu shawara kan mutanen da ya kamata ya bai wa mukaman minista da sauran manya-manyan mukaman da zai nada a gwamnatinsa. Wani babban.
Hadimin Atiku Abubakar, Mista Phrank Shaibu ya caccaki tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose bisa kalamansa da ziyarar da ya kai wa Shugaba Bola Tinubu.
An kai lauyan mutum-mutumi na farko gaban kuliya bisa zargin yi wa doka hawan kawara a kasar Amurka. Lauyan mai suna 'DoNotPay' dai na fuskantar zarge-zarge ne.
Gwamna Zulum na jihar Borno ya sanar da haramta sana'ar jari-bola a fadin jihar. Gwamnan ya ce ya dauki matakin ne domin kare mutanen da ke sana'ar daga hare.
Jami'an tsaro na Amotekun reshen jihar Oyo, sun kashe wani mahauci dan asalin jihar Sokoto. Mahaucin mai suna Malam Ibrahim ya rasa ran nasa ne a lokacin da ya.
El-Rufai, Ganduje, Badaru, Wike da wasu karin tsofaffin gwamnoni guda biyu ne ake sa ran shugaban kasa Bola Tinubu zai bai wa mukaman ministoci a gwamnatinsa.
Kungiyar kare hakkin Musulmi (MURIC), ta zargi gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke da danne hakkin Musulmin jihar ta hanyar sanya sunayen Kiristocin jihar.
Deen Dabai
Samu kari