Deen Dabai
680 articles published since 27 Afi 2023
680 articles published since 27 Afi 2023
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta dauki mataki mai tsauri kan masu sana'ar POS. Hukumar Gasa da Kare Hakkin Kwastomomi ta Tarayya (FCCPC) ce ta bayyana.
Fitaccen mawakin nan na Najeriya, Ayo Ibrahim Balogun, wanda aka fi sani da Wizkid, ya bayyana dalilin da ya sa ba ya tsoma baki a harkokin siyasar Najeriya.
Majalisar Dokokin jihar Katsina ta bayyana sunayen mutane 20 da gwamnan jihar, Dikko Umar Radda ya aiko ma ta a matsayin wadanda yake so ya nada kwamishinoni.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya jaddada aniyar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na ganin ta kara albashin ma'aikatan Najeriya.
JIhohi biyar ne hukumar kididdiga ta kasa (NBS), ta bayyana cewa sun fi kowace jiha a Najeriya sayen kayayyakin abinci da tsada. Cikin jihon akwai jihar Kwara.
Wani matashi da ya arce da wata mota ta naira miliyan 55 a kwanakin baya a Abuja, ya bayyana cewa ba da nufin sata ya dauki motar ba. Ya ce kawai dai ya tafi.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya musanta rade-radin da ake ta yadawa na cewa gwamnatinsa ta ciyo bashin naira biliyan 10 domin sanya.
Wani masoyin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa cire tallafin man fetur da shugaban kasar ya yi ne ya janyowa damalmalewar abubuwa a kasa baki day.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Cif Bode George, ya bayyana cewa tsarin mulkin da Najeriya take kai a yanzu ne silar fadawarta halin da take.
Deen Dabai
Samu kari