Aisha Musa
9391 articles published since 09 Agu 2016
9391 articles published since 09 Agu 2016
Dakarun rundunar sojojin Najeriya tare da hadin gwiwar yan sa kai na CJTF sun kashe mayakan Boko Haram 35 a wani aikin kakkaba da ke gudana a dajin Sambisa.
Garba Shehu, kakakin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya magantu akan makomar yan Najeriya da suka makale a yakin Sudan, yana mai fadin kokarin da gwamnati ke yi.
Wani matashi ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ya hango wata kyakkyawar budurwa sannan ya mika mata takardar soyayya. Mutane sun ce tana da kyau.
Daliban Najeriya da ke makale a Sudan yayin da kasar ke cikin yaki gadan-gaban sun koka kan mawuyacin halin da suke ciki inda suka ce basu da ruwa da abinci.
Gwamna Abdullahi Ganduje, ya ce shi baya gaba da kowa yayin da zai bar kujerar mulki, yana mai bukatar magajinsa da ya kammala ayyukan da gwamnatinsa ta fara.
Shugabar Hukumar NIDCOM, Hon Abike Dabiri-Erewa ta bayyana cewa kwashe daliban Najeriya daga Sudan a yanzu ba abu ne mai yiwuwa ba koda dai an yi tsare-tsare.
Wata mummunar gobara da ta tashi a daren Alhamis ta kone shaguna a shahararriyar kasuwar Oja-Tuntun da ke unguwar Baboko a Ilorin, babban birnin jihar Kwara.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce yana da tabbacin cewa yan Najeriya za su kare martabar damokradiyyar kasar shiyasa ba shi da haufi a kan haka ko kadan.
Jami'an yan sandan jihar Kaduna sun cika hannu da wani mutum wanda ake zargi da kashe budurwarsa saboda ta yi kokarin rabuwa da shi bayan ya kashe mata kudi.
Aisha Musa
Samu kari