Aisha Ahmad
3753 articles published since 27 Mar 2024
3753 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dattawa ta fara ƙoƙarin cika burin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu wajen samar da ƴan sandan jihohi saboda rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji jagoran Iran, Mojtba Khamenei ya shawarci jama'ar kasar da su yi tsayin daka wajen adawa da duk wani yunkurin raba kawunansu da makiya ke yi.
A labarin nan, za a ji Omo-Agege da ke takarar sanata a jam'iyyar ADC ya bayyana dalilan da suka jawo ya ke ƙaunar wasu daga ikon manufofin Bola Tinubu har yanzu.
A labarin nan, za a ji cewa makusantan tsohon shugaban kasa sun bayyana cewa Goodluck Jonathan ba shi da niyyar tsayawa takara a babban zabe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji bayanan sirri sun taimaka wa jami'an da ke jihar Yobe inda suka gano wani wuri da ake hada makamai tare da kwato wasu daga cikin makaman.
A labarin nan, za a ji Allah SWT Ya yanke jinyar fitaccen ɗan kasuwar man fetur da gidaje, Alhaji Abdullahi Ahmad, wanda aka fi sani da Audu Manager a kasar waje.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta jawo an samu 'dan ragi a farashin litar man fetur a wasu daga cikin jihohin kasar nan bayan an samu sauki a duniya.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC a jihar Kaduna na dab da fuskantar gagarumar matsala bayan kammala zaben fitar da gwani na zabukan 2027.
A labarin nan za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta fara shirin sanya kafar wando daya da dukkanin masu fadan daba a unguwannin da ke fadin jihar Kano.
Aisha Ahmad
Samu kari