Aisha Ahmad
4003 articles published since 27 Mar 2024
4003 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta mayar da martani ga zargin da Atiku Abubakar ya yi game da tattalin arziki da yadda ke tafiyar da shi.
A labarin nan, za a ji cewa wata kungiyar Kiristoci ta kai karar tikitin Muslim Muslim da gwamantin Bola Tinubu ta dawo da shi wajen neman takarar shugaban kasa.
A labarin nan, za a ji cewa Muhammad Alasan matashin da dakarun tsaro suka harba a jihar Kano a yayin zanga-zangar adawa da yunwa a shekarar 2024.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun SSS da hadin gwiwar yan sa kai sun yi shiri bayan an samu labarin cewa yan dabar yan bindiga biyu sun kitsa kai hari Katsina.
A labarin nan, za a ji abin da ya jawo rikici a tafiyar OK movement duk da Peter Obi ya roki magoya bayansa da su bar wannan magana a cikin gida, kar ta fita waje.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta fitar da sanarwa bayan samun labarin rasuwar Kosan Waka wanda aka sa lokacin jana'izarsa a Katsina.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta umarci jama'a da su saka idanu a kan bayanan karatun Tinubu da Kashim Shettima.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi martani ga zafafan kalaman da Olusegun Obasanjo ya fada game da shi.
A labarin nan, za a ji yadda wata kungiya mai goyon bayan Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, KNN ta yi martani ga Gwamnan APC a jihar Imo Hope Uzodinma.
Aisha Ahmad
Samu kari