Ahmad Yusuf
10082 articles published since 01 Mar 2021
10082 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya tabbatarwa Shugaba Tinubu cewa ba zai ketare doka ba a aikinsa na shugaban Majalisar gudanarwar FAAN.
Hukumomin ƙasar Iran sun zargi Isra'ila da kashe ƴan jarida 12 a yakin da suka yi kwanaki 12 suna musayar wuta, an kashw ɗaruruwan mutane a wannan lokaci.
Kotun Kolin Najeriya ta yi fatali da ƙarar da ɗan takarar PDP a zaben gwamnan jihar Edo, Asue Ighodalo ya shigar ta neman soke nasarar Monday Okpebho.
An fara musayar yawu tsakanin muƙarraban Shugaba Bola Tinubu da mutanen Muhammadu Buhari kan yadda tsohon shugaban ƙasar ya samu nasara a zaɓen 2015.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya musanta jita-jutar da ake yaɗawa cewa ya gama shirin raba gari da jam'iyyar PDP kuma zai koma APC ko haɗakar ADC.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha ya musanta ikirarin cewa Shugab Tinubu ya maida Buhari shugaban ƙasa a zaben 2015, ya ce ba haka abin yake ba.
Firaministan Isra'ila, Benjamim Netanyahu ya kai ziyara ƙasar Amurka kuma ya samu ganawa da Shugaba Donald Trump ranar Talata, sun tattauna kan Gaza da Iran.
Tsohon mataimakin shugaban APC na ƙasa kuma ɗaya daga cikin jagororin haɗaka, Salihu Lukman ya ce Obi ko Atiku, duk wanda ya samu nasara za a mara masa baya.
Hon. Philip Agbese ya bayyana cewa idan aka samar da jihar Apa, gwamnati za ta ƙara matsawa kusa da al'umma ta yadda koke zai riƙa isowa ga shugabanni cikin sauƙi.
Ahmad Yusuf
Samu kari