Ahmad Yusuf
10425 articles published since 01 Mar 2021
10425 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa duk wannan abubuwan da ke faruwa a Kano, yana da yakinin shi zai yi dariya a karshe.
Mambobi biyu a Majalisar dokokin jihar Gombe sun sauya sheka daga PDP zuwa APC, sun ce salon mulkin Gwamna Inuwa Yahaya ne ya ja hankalinsu zuwa jam'iyya mai mulki
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana Gwamna Siminalayi Fubara da da mara tarbiyya, wanda ya sauka daga akalar da aka ba shi gwamnatin jihar Ribas.
Fitaccen dan kasuwa kuma attajiri lamba daya a Afirka, Aliko Dangote ya janye korafin da ya shigar a ICPC game da tsohon shugaban NMDPRA, Farouk Ahmed.
Tawagar Super Eagles ta kauracewa fita atisaye da tafiya birnin da za su buga wasa da Algeria a gasar AFCON saboda ba a biya su hakkokinsu na wasanni hudu ba.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince a kwace wasu kadarori da ake zargin na tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ne a Abuja, Kano, Kebbi da Kaduna.
Bayan MRS, an samu karin gidajen mai da suka hada kai da matatar Dangote kuma kungiyar IPMAN na ganin hakan zai zama alheri a farashin fetur a Najeriya.
Rahotanni daga jihar Oyo sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun kai farmaki wurin da ake killace dabbobin daji, wanda ake zuwa kallo domin nishadi a Oyo.
Shugaban PDP na Kudu maso Kudu, Emmanuel Ogidi ya ce jam'iyyar na shirin ganawa da Atiku Abubakar da Peter Obi domin gina adawa mai karfi kafin 2027.
Ahmad Yusuf
Samu kari