Ahmad Yusuf
11429 articles published since 01 Mar 2021
11429 articles published since 01 Mar 2021
APC ta samu gagarumin koma baya da mataimakin shugabanta na jihar Bauchi fa wasu jiga-jigai a karamar hukumar Misau suka sauya sheka zuwa jam'iyyar PRP.
Darakta Janar na hukumar PFIPC da ake ta cece kuce kan yadda aka kafa ta, Prince Ademola Adeniyi ya bukaci a gudanar da bincike na musamman mai zaman kanta.
Jam'iyyar adawa ta APM ta bayyana cewa 'dan takararta na shugaban kasa, Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo, ne zai samu nasara a babban zaben 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya caccaki shugaban hukumar zabe INEC, ya zarge shi da yunkurin ruguza jam'iyyun adawa gabanin zaben 2027.
Hukumar INEC ta bayyana cewa ikirarin tsagin Nafiu Bala na jam'iyyar ADC cewa ya tura sunayen 'yan takara a zaben 2027 mai zuwa ba gaskiya ba ne.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci hukumar NIMC ta tabbata kowane 'dan Najeriya ya yi rijistar lambar dan kasa ta NIN kafin karshen 2026.
Rundunar yan sanda ta cafke wani magidanci, Musbawu Amodu mai shekaru 30 bisa zargin kashe matarsa mai 'ya'ya biyu a jihar Nasarawa, ya ce ya yi nadama.
Ma'aikatar ilimi ta tarayya ta bayyana cewa za a tattauna tsakanin duka masu ruwa da tsaki kafin daukar mataki na karshe kan shirin kara kudin WAEC da NECO.
Rundunar juyin juya hali ta Iran ta dauki matakin rufe mashigar ruwa ta Hormuz biyo bayan hare-haren da Amurka da kai wasi biranen kasar ta Musulunci.
Ahmad Yusuf
Samu kari