Ahmad Yusuf
10096 articles published since 01 Mar 2021
10096 articles published since 01 Mar 2021
Rundunar ƴan sandan Musulunci da aka fi sani da Hisbah ta damƙe wani saurayi da budurwa da suka yi aure babu wakili da waliyyai a wani wurin shaƙatawa a Ƙano.
Tsohon ɗan majalissr tarayya, Hon Tajudeen Yusuf ya ce girman kan Atiku da kuma shiga hurumin Allah inda ya ɗauka dole shi zai ci zaɓe ne ya jawowa PDP faɗuwa.
Tsohon gwamnan jihar Osun kuma dattijon ƙasa, Pa Bisi Akande ya bayyana cewa Bola Tinubu ya gaya masa rashin lafiyar da ke masa ciwo kafin zaɓen 2023.
Rahotanni daga ƙasar Amurka sun nuna cewa aƙalla mutum 18 aka tabbatar sun mutu da wasu jiragen sama biyu suka yi taho mu gama a Washinton DC a Amurka.
Shugaban majalissr amintattun PDP watau BoT, Sanata Adolphus Wabara ya jaddada buƙatar shirya taron NEC kamar yadda aka tsara domin warware rigingimu.
Tsohon gwmanan jihar Osun, Bisi Akande ya bayyana rawar da ya taka wajen shawo kan Bola Ahmed Tinubu ya amince da nemi zama shugaban ƙasa a zaɓen 2023.
Dakarun hukumar yaki da rashawa watau EFCC sun kai samame gidan tsohon shugaban NHIS, Farfesa Usman Yusuf, sun kama shi a gidansa da ke birnin Abuja.
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Ambasada Umar Iliya Damagum.ya ce jagororin PDP ciki har da ƴan BoT na da hann] a rigimar da ke faruwa a jam'iyyar adawar.
Kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC) ta bayyana shirinta na yin zanga-zanga a ranar Talata, 4 ga watan Fabrairu, 2025 kan ƙarin kudin kiran waya da data.
Ahmad Yusuf
Samu kari