Yanzu-yanzu: Sabbin Mutane 604 sun kamu da Coronavirus a Najeriya

Yanzu-yanzu: Sabbin Mutane 604 sun kamu da Coronavirus a Najeriya

Hukumar hana yaduwar cututtuka a Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 604 a fadin Najeriya.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:34 na daren ranar Alhamis 23 ga Yulin shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 604 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:

Asali: Legit.ng

Online view pixel