Tsirarun hotunan Aisha Buhari guda 9 da ya kamata ku gani

Tsirarun hotunan Aisha Buhari guda 9 da ya kamata ku gani

An haifi Aisha Buhari, Uwargidan shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar 17 ga watan Fabrairu, 1971. Kyakkyawar matar shugaban Najeriya kuma mai aji ta cika shekara 46 a yau.

Tsirarun hotunan Aisha Buhari guda 9 da ya kamata ku gani

An haifi Aisha Buhari a jihar Adamawa inda a nan tayi makarantar Firamare da sakandare. Tana zaune da kanenta da yan’uwanta. Matar shugaban kasar ta fito daga tushe mai karfi kamar yadda kakanta ya kasance ministan tsaro na farko a Najeriya.

Mahaifinta ya kasance injiniya yayinda mahaifiyarta ta fito daga ahlin gidan manoma da rinin kaya.

Ta auri shugaban kasa Muhammadu Buhari wanda a lokacin yana da yara biyar daga matarsa ta farko a 1989. Yan Najeriya sun sa Aisha Buhari a matsayin matar shugaban kasa, gwana a gurin kwaliyya, kyakkyawa kuma marubuciya.

Hotunan Aisha a wannan rubutu ya nuna ta a haske na daban. Wadannan hotunan sun karkata ga bangaren na daban a rayuwarta; za’a ganta a matsayin Uwa, kyakkyawa, mace mai manufa sannan kuma mai bada goyon baya a duk wani abu da zai inganta al’umma.

Kalli tsiraru kuma kyawawan hotunan Aisha Buhari a kasa:

1 .A matsayin matar mutun mafi karfi a Najeriya

Tsirarun hotunan Aisha Buhari guda 9 da ya kamata ku gani

2 .Aisha Buhari mace ce mai son jama’a

Tsirarun hotunan Aisha Buhari guda 9 da ya kamata ku gani

3. Mace mai son addinin musulunci

Tsirarun hotunan Aisha Buhari guda 9 da ya kamata ku gani

5. Ta kasance uwa ta gari mai kyau

Tsirarun hotunan Aisha Buhari guda 9 da ya kamata ku gani

6. Babu shakka uwargidan shugaban kasa mace ce mai son ado

Tsirarun hotunan Aisha Buhari guda 9 da ya kamata ku gani

7. Aisha Buhari tare da Michelle Obama

Tsirarun hotunan Aisha Buhari guda 9 da ya kamata ku gani

8. Aisha da shugaban kasa cikin kauna a shekarun baya

Tsirarun hotunan Aisha Buhari guda 9 da ya kamata ku gani

9. Uwa mai kaunar yayanta

Tsirarun hotunan Aisha Buhari guda 9 da ya kamata ku gani

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng