Yar Makaranta
Idan ana zancen manyan makarantu na jami'a a duniya, ba a maganar na Najeriya. Akwai jami'o'i a Afrika da suke abin yabo da ya kamata a yi koyi da su a nan.
Gwamnatin jihar Kebbi na daukar malaman makaranta 2,000 domin inganta ilimi. Za a tura malaman makarantun gwamnati domin koyar da dalibai a sassan jihar.
Daliba daya ta rasu, biyar sun jikkata sakamakon rushewar bangon aji a GGSS Potiskum, Yobe. Gwamnatin jihar ta ce za a binciki musabbabin hatsarin.
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya hana dalibai sanya dalibai aikin karfi da ya ritsa malamai sun sanya dalibai leburanci a wata makaranta da ziyarta.
Wata daliba a Jami’ar UNIZIK ta ciji malami bayan sun samu sabani kan daukar bidiyon TikTok. Jami’an tsaro sun fara bincike kan don gano gaskiyar lamarin.
Zargin cewa gwamnonin Arewa sun yi watsi da Turanci a makarantu ba gaskiya ba ne. Bincike ya nuna babu wata doka ko matsaya ta hadin gwiwa a kan hakan.
Matar shugaban kasa, Sanata Remi Tinubu ta gaisa da dalibai tana musu nasiha da kishin kasa. Matar Tinubu ta ba da mamaki yayin da ta fito a mota ta gaisa da dalibai
Asusun UNICEF ya ce yara 9.6% a Kano ne ke da iya karatu, yayin da ta ke ci gaba da inganta makarantu, horar da malamai, da samar da fasahar karatu ga yara.
Gwamnan jihar Bauchi ya aminci da daukar malaman makarantar sakandare 3,000 domin bunkasa ilimi da rashin aikin yi. Za a ba dalibai mata 9,000 tallafi a shirin AGILE
Yar Makaranta
Samu kari